No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƙarfafawa Matasa Da Sana’a, Mabuɗin Kawo ƙarshen Rashin Tsaro –Ƙungiya

Wata kungiya mai rajin tallafawa matasa ta bayyana cewa baiwa Matasa sana'oi ne zai kawo karshen matsalar tsaro.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
July 15, 2022
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Ƙarfafawa Matasa Da Sana’a, Mabuɗin Kawo ƙarshen Rashin Tsaro –Ƙungiya

Misis May Ikokwu, shugabar kungiyar, Save Our Heritage Initiative, wata kungiya mai zaman kanta, a ranar Juma’a ta yi kira da a karfafawa matasa ta hanyar koyon sana’o’i don samar da arziki da kuma kawo karshen rashin tsaro.

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Ikokwu ta yi wannan kiran ne a wata tattaunawa da ta yi da Kamfanin dillancin labarai na Kasa Najeriya, NAN, a yayin bikin ranar basirar matasa ta duniya, a Abuja.

Ta bayyana damuwarta kan yawaitar tabarbarewar tsaro, shaye-shayen miyagun kwayoyi da sauran munanan dabi’u a tsakanin matasa, inda ta bayyana cewa karfafar su da isassun sana’o’i ya zama wajibi ga ci gaban kasar nan.

A cewarta, matasa da dama na tabarbarewa sakamakon rashin aikin yi, lamarin da ya janyo yawaitar laifuka kamar satar mutane da kuma fashi da makami.

Ta yi kira ga gwamnati da ta samar da hanyoyin fitar da matasa daga kan tituna ta hanyar gudanar da ayyukansu masu inganci.

“Yawancin matasan da ke yawo a kan tituna suna da baiwa daban-daban da ke jiran a yi amfani da su don amfanin kasa,” inji ta.

Ikokwu ta bukaci gwamnatocin tarayya da na Jihohi da su gaggauta daukar mataki, ba wai kawai don ceto matasa daga aiki ba, sai dai a samar da arziki ta hanyar sana’o’i.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Matasan a yau sune makomarmu da gadonmu. Ya zama wajibi mu tabbatar da cewa an kama karfin su gaba daya,” in ji ta.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa ta ruwaito cewa, ranar 15 ga watan Yulin kowacce shekara ce ake bikin ranar basirar matasa ta duniya, bayan da majalisar dinkin duniya ta sanar da wanzuwarta a shekarar 2014.

Manufar Ranar Ƙwararrun Matasa ta Duniya ita ce ‘bikin mahimmancin samar wa matasa sana’o’in yi, aiki mai kyau, da kuma kasuwanci’. (NAN)

ShareTweetShare
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Gwamnatin Kano Ta Garƙame Kwalejojin Koyon Aikin Asibiti 26 A Jahar

Gwamnatin Kano Ta Garƙame Kwalejojin Koyon Aikin Asibiti 26 A Jahar

Kungiyar Manoma Ta Yi Kira Da A Samar Da Wata Rundunar Tsaro Ta Musamman

Kungiyar Manoma Ta Yi Kira Da A Samar Da Wata Rundunar Tsaro Ta Musamman

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
A Daina Kashe ‘Yan Nijeriya Da Basu San Komai Ba – Shugaban Sojojin Ya Gargadi Masu Laifi

A Daina Kashe ‘Yan Nijeriya Da Basu San Komai Ba – Shugaban Sojojin Ya Gargadi Masu Laifi

December 11, 2021
Barkewar Cutar Shan Inna A Malawi: Najeriya Ta Karfafa Matakan Hana Shigo Da Ita Daga Kasashen Waje

Barkewar Cutar Shan Inna A Malawi: Najeriya Ta Karfafa Matakan Hana Shigo Da Ita Daga Kasashen Waje

February 26, 2022

Make Your Napa Valley Wine Tour An Unforgettable Experience

April 18, 2017

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In