• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƴan Bindiga Su Farwa Gidajen Ma’aikatan Jami’ar Abuja

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
November 2, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
1 0
0
Ƴan Bindiga Su Farwa Gidajen Ma’aikatan Jami’ar Abuja
2
SHARES
18
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu ‘yan bindiga a safiyar yau Talata sun kai hari a rukunin gidajen ma’aikatan Jami’ar Abuja (UniAbuja) inda suka yi awon gaba da wani Farfesa a fannin tattalin arziki, Obansa Joseph, da ‘ya’yansa biyu, da kuma wasu mazauna unguwar.

Wata majiya kuma mazaunin unguwar da ta nemi a sakaya sunanta, ta ce ‘yan bindigar sun kai farmaki ne a rukunin manyan ma’aikatan da ke Giri a karamar hukumar Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja da misalin karfe 1:00 na safiyar ranar Talata, inda suka dauki tsawon sa’a guda.

Ba a iya tabbatar da sunayen ‘ya’yan Farfesan biyu da su ma aka sace ba, har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

PREMIUM TIMES ta rawaito cewa sauran wadanda abin ya shafa sun hada da wadanda kawai majiyar ta bayyana sunayensu “Barrister John, Fidelis da Mallam Sambo.”

Kakakin Jami’ar, Habib Yakoob, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce wadanda abin ya shafa kusan shida ne.

“Eh, na tabbatar da cewa bayanin gaskiya ne. Baya ga farfesa da ’ya’yansa, akwai wani ma’aikacin da ba na bangaren koyarwa ba. Kimanin su shida ne aka kashe,” in ji Mista Yakoob.

Sai dai ya kara da cewa an hada jami’an tsaro domin kwato musu ‘yancinsu.

Mista Obansa tsohon dalibi ne a Jami’ar Abuja da Jami’ar Legas, wanda bincikensa ya hada da Kiwon Lafiya da Tattalin Arziki.

Har ya zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, kakakin rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, Josephine Adeh, har yanzu ba ta amsa tambayoyin wayar tarho dangane da harin ba.

Previous Post

Rushewar Ginin Ikoyi: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Jihar Legas, Ta Shirya Ayyukan Ceto

Next Post

Yan sanda sun Ankarar Da Al’umar Benue Kan Wasu Mahara

Next Post
Yanzu-Yanzu: Yan bindiga sun Farmaki Ofishin Yan sanda a Ebonyi, Sun Hallaka Jami’ai 3

Yan sanda sun Ankarar Da Al'umar Benue Kan Wasu Mahara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

March 23, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya
Labarai

Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

March 23, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya

March 23, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Jam’iyar APC Ta Dakatar Da Sakataren Gwamnatin Tarayya
  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In