• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƴan hana ruwa gudu ke hana Talakawa amfana da Shirye-Shiryen inganta Rayuwar Al’umma na Shugaba Buhari – Cewar Abu Ɗanmalam Karofi

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 27, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
1 0
0
Dattijo a Katsina Abu Ɗanmalam Karofi

Dattijo a Katsina Abu Ɗanmalam Karofi

2
SHARES
16
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Dattijo a Jihar Katsina Alhaji Abu Ɗanmalam Karofi bayyana cewa wasu masu hana ruwa gudu ne ke hana shirye-shiryenda Gwamnatin Shugaba Buhari ta ɓullo da su na yaki da fatara, su isa ga talakawa.

Alhaji Abu Ɗanmalam Karofi na magana ne a sa’ilinda yake zantawa da wakilin Jaridar Dimokuraɗiyya a gidansa dake Katsina.

Kamar yadda Karofi ya bayyana, tunda aka ƙirƙiri tarayyar Najeriya ba’a taɓa shugaba da ya ɓullo da dumbin shirye-shiryen inganta rayuwar al’umma ba kamar Shugaba Muhammadu Buhari.

Dattijo a Katsina Abu Ɗanmalam Karofi
Dattijo a Katsina Abu Ɗanmalam Karofi

KARANTA WANNAN LABARIN: Tsohon Ministan Noman Najeriya Abba Sayyadi Ruma ya rasu

Sai dai a cewarsa masu zagon ƙasa da son zuciya suna amfani da damar su na ganin shirye-shiyen basu iso akan talakawa wanda akayi domin su.

Ya nuna damuwa akan wasu masu riƙe da muƙamai da irin waɗannan shirye-shirye suke a ƙarƙashin ofisoshinsu, da suke ko in kula da danne wasu batutuwa, wanda hakan ya taimaka wurin ƙaruwar talauci a ƙasar nan.

Alhaji Abu Danmalam Karofi ya buƙaci ƴan Najeriya akan su kasance masu addu’a akan Allah ya ƙara jagoranci ga shugaba Buhari, su kuma masu hana ruwa gudu Allah ya shiryesu.

Akan matsalolin tsaro a Katsina, Alhaji Abu Danmalam Karofi ya yabawa Gwamna Masari akan tsauraran matakai da ya dauka na shawo kan matsalolin da ke addabar jihar akan tsaro.

Ya nuna damuwa akan halayyar wasu mutane na taimakawa ƴan ta’adda da kayan amfanin yau da kullum, sai ya horesu akan suji tsoron Allah su daina aikata hakan.

Alhaji Abu Danmalam Karofi yayi addu’a akan Allah SWT yayi jagoranci ga Gwamna da kuma jami’an tsaro wajen ganin an shawo kan matsalar.

Tags: DattijoGwamnatin Buharikatsinatsaro
Previous Post

Tsohon Ministan Noman Najeriya Abba Sayyadi Ruma ya rasu

Next Post

Wani matashi yayi nadamar yunƙurin siyar da kansa bayan ya shiga hannu

Next Post
Wani matashi yayi nadamar yunƙurin siyar da kansa bayan ya shiga hannu

Wani matashi yayi nadamar yunƙurin siyar da kansa bayan ya shiga hannu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
Labarai

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In