No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƴan Najeriya Masu zama waje sun fi kowa Hankali, Ilimi a Amurka, Burtaniya – NiDCOM

Shugabar hukumar, Abike Dabiri ce ta bayyana hakan ne a yau Laraba a Abuja, a wani taron......

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 20, 2022
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Ƴan Najeriya Masu zama waje sun fi kowa Hankali, Ilimi a Amurka, Burtaniya – NiDCOM

Ƴan Najeriya Masu zama waje sun fi kowa Hankali, Ilimi a Amurka, Burtaniya – NiDCOM

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Hukumar kula da Ƴan ƙasa mazauna Ƙasashen Waje, NiDCOM, ta bayyana cewa ƴan Nijeriya mazauna ƙasashen ƙetare a matsayin waɗanda su ka fi kowa hankali da ilimi a Amurka da Birtaniya.

Tutar Najeriya
Tutar Najeriya

KARANTA WANNAN LABARIN: INEC tace Jahar Kano itace tafi kowacce jiha yawan karɓar Katin Zaɓe

Shugabar hukumar, Abike Dabiri ce ta bayyana hakan ne a yau Laraba a Abuja, a wani taron manema labarai domin sanar da Bikin Ranar Mazauna Ƙasashen Waje na 2022.

An shirya gudanar da bikin ne a ranar 25 ga watan Yuli.

Taken bikin shi ne: “Hoɓɓasar Al’umma a Zamani a kan Kalubalen Ci gaban Ƙasa”.

Ta ce ƙwararru na ci gaba da masu kishin kasashen waje a fadin duniya sun yi nuni da cewa babu wata kasa a duniya da za ta ci gaba ba tare da taimakon al’ummarta mazauna ƙasashen waje ba.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A cewarta, ’yan kasashen waje sun kasance masu albarka ga kasarsu.

Don haka, ta ce, ƴan Najeriya mazauna kasashen waje su na ba da gudummawa sosai ga haɓɓakar tattalin arzikin ƙasar.

Tags: AmurkaBurtaniyaNajeriya
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
BUHARI, ASUU

Ƙarya ne batun Umarnin Buhari ga Ministan Ilmi ya kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU cikin sati biyu — Fadar Shugaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Zanga-zangar Da NLC Ta Shirya Gudanarwa Ta Sabawa Doka – Lai Mohammed

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Zanga-zangar Da NLC Ta Shirya Gudanarwa Ta Sabawa Doka - Lai Mohammed

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

An Shiga Yajin Aiki A Sudan

June 10, 2019
Rashin Tsaro: Gwamnan Nasarawa Ya Kira Taron Gaggawa

Rashin Tsaro: Gwamnan Nasarawa Ya Kira Taron Gaggawa

September 14, 2021
Barkewar Gobara: UNIMAID Ta Hana Dafa Abinci A Dakunan Kwanan Dalibai

Barkewar Gobara: UNIMAID Ta Hana Dafa Abinci A Dakunan Kwanan Dalibai

November 18, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In