• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, June 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƴan sandan jihar Kebbi sun ƙaryata zargin da ake yi kan cewa ƴan bindiga sunyi amfani da motar su wajan kwashe Ɗalibai da Malamai

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 18, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Ƴan sandan jihar Kebbi sun ƙaryata zargin da ake yi kan cewa ƴan bindiga sunyi amfani da motar su wajan kwashe Ɗalibai da Malamai
1
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Ƴan sandan jihar Kebbi sun ƙaryata zargin da ake yi kan cewa ƴan bindiga sunyi amfani da motar su wajan kwashe Ɗalibai da Malamai.

Ƴan sandar jihar Kebbi sun ƙaryata zancen dake yawo kan cewar ƴan bindiga sun yi amfani da motar ƴan sanda a lokacin da suka sace Ɗaliban 50 na Makarantar Yawuri dake Kebbi.

A cewar Nafi’u Abubakar ɗan sandan yace motar da ƴan bindiga sukai amfani da ita sun ƙwace tane wajan wani babban Alƙali dake Kebbi tare da rubutun “Kebbi State Judiciary” Mai lamba KBSJ 29.

Ya ƙara da cewa hukumar ƴan sandan zasu cigaba da bayyana lamarin akai akai.

Ya cigaba da cewa ƴan sandan zasu ƙulan ƙawance da sauran takwarorinsu don tabbatar da kuɓutar waɗanda aka sace.

A wani labarin:- Anyankema wata mata Hukuncin watanni shida a gidan kaso bayan banakwa gidan Amaryar tsohon mijinta wuta

Matarmai suna Zainab ibrahim an yanke mata hukuncinne a wata kotun Shari’ar Musulunci dake Rigasa a Kaduna

ZainabIbrahim ta kona gidan Amaryar tsohon Mijinta tare da wasu kayayyakin amfaninta

Alkalin kotun Abubakar-Tureta ya bukaci Zainab da ta biya diyyan kayan data kona nai naira Dubu Dari da Talatin da Daya

Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zaune a Rigasa, Kaduna a ranar Laraba ta yanke wa wata mata ’yar shekara 34,mai suna Zainab Ibrahim, hukuncin daurin watanni shida saboda kona gidan tsohuwar matar tsohon mijinta, rahoton DN.

Alkalin kotun, Salisu Abubakar-Tureta ya yanke wa Zainab hukuncin ne bayan ta amsa laifukan da suka shafi ke ta haddi da barna ta hanyar wuta.

Alkalin ya bai wa mai laifin zabin tarar N10,000.

Mista Abubakar-Tureta ya kuma umarce ta da ta biya N131,000 a matsayin diyyar kone wasu kayayyakin amfani Mallakar Maryam Ramalan.

An yanke uwargida hukuncin daurin watanni 6 bayan kona gidan Amaryar tsohon mijinta

Tun farkon lamarin, lauya mai shigar da kara, Insp Sambo Maigari ya fada wa kotun cewa laifin ya saba wa Sashi na 174 da 373 na Laifi.

Ya ce mai laifin ta amsa cewa ta yi amfani da fetur ne wajen kona gidan sabuwar amaryar saboda Zafin kishi, riwayar Pulse.

A cikin rokon ta na neman yafiya, ta yi iƙirarin cewa ta kasance mace mai biyayya ga tsohon Mijinta,

 

 

Previous Post

Kotu ta fatattaki ƙarar da EFCC suka shigar akan tuhumar wani da almundahana da ƙudi kimanin miliyan 322

Next Post

Gwamna Elrufai ya sallami maaikata 99 ya Kuma bayyana cewa zai cigaba

Next Post

Gwamna Elrufai ya sallami maaikata 99 ya Kuma bayyana cewa zai cigaba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2130 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1906 shares
    Share 762 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In