• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Tsaro

Ƴan siyasa ne ke kawo tsaiko ga shirin sasanci da ƴan bindiga a Zamfara — Cewar Matawalle

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 5, 2021
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 1 min read
2 0
0
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle

Gwamnan Zamfara Bello Matawalle

2
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan Jahar Zamfara Bello Matawalle yace ƴan siyasa ne ke haddasa tsaiko ga shirin sasanci daya yi da ƴan bindiga a Jahar.

Matawalle ya bayyana haka a wani shirin tattaunawa na gaggawa da gidan rediyo na Radio Now 95.3 ya gabatar a ranar Juma’a.

Gwamnan yace ƴan siyasa da suke da haɗin kai da ƴan bindiga, sun gaya masu kada su yarda da abinda Gwamnati ke cewa.

Gwamnan Zamfara Bello Matawalle
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle

KARANTA WANNAN LABARIN: Mathematics zai iya magance Matsalolin tsaron Najeriya — Cewar wani Masanin Lissafi

Yace “bayan mun ɓullo da shirin sasanci, ya kamata ya zama kowa na bada gudunmawa a tsakanin gwamnati, al’ummar jahar, da ƴan siyasa, amma abun baƙin ciki, a lokacin da gwamnati ke bakin ƙoƙarin ta na ganin an samu zaman lafiya, wasu ƴan siyasa na tunanin basa so mu samu nasara.

“Suna yin munanan kalamai akan sasancin, kuma wasu daga cikin su, suna haɗin baki da ƴan ta’addan, kuma sun gaya masu abubuwa na kada su amince da shirin sasanci na Gwamnati.

Matawalle wanda yana ɗaya daga cikin waɗanda suka yi kiran sasanci da ƴan bindiga dake addabar yankin Arewa Maso Yamma na Najeriya, ya taɓa shaidawa kamfanin Dillancin Labaru na Ƙasa a watan Ogusta cewa shirin sasancin ya haifar da ɗa mai ido a Jahar.

Ya kuma canja matsayar sa a watan Satumba a lokacin da ya sanar da cewa Gwamnatin sa bazata yi afuwa da ƴan bindiga, tunda sunƙi amfani da ƙaramcin da akayi masu.

Gwamnan ya kuma bayyana cewa jami’an tsaro sun samu tabbaci daga “masu bada bayanan sirri guda 2000” wanda suka bayyana cewa akwai ƴan siyasa

Tags: Matawalleshiri Sasanci a ZamfaraƳan Siyasa
Previous Post

Mathematics zai iya magance Matsalolin tsaron Najeriya — Cewar wani Masanin Lissafi

Next Post

Ruftawar ginin Ikoyi: Iyalai zasu iya duba gawarwakin ƴan uwan su a yanzu — Gwamnatin Lagos

Next Post
Ruftawar ginin Ikoyi: Iyalai zasu iya duba gawarwakin ƴan uwan su a yanzu — Gwamnatin Lagos

Ruftawar ginin Ikoyi: Iyalai zasu iya duba gawarwakin ƴan uwan su a yanzu — Gwamnatin Lagos

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In