• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, March 22, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƴan uwan Shugaba Buhari sun jinjina wa Gwamna Yahaya akan biyayyar sa, sun buƙace shi ya fito takara a 2023

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 6, 2021
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 1 min read
3 0
0
Gwamna Yahaya Bello da Tawaga daga Daura

Gwamna Yahaya Bello da Tawaga daga Daura

5
SHARES
41
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata tawaga daga Daura, garin Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari dake Jahar Katsina, sun yabawa Gwamnan Jahar Kogi Yahaya Bello da irin cikakkiyar soyayyar sa ga Shugaban Ƙasa.

Tawagar data ƙunshi Dattawa da masu ruwa da tsaki a ɓangaren siyasa daga Daura, sun kai ziyarar ne ga Gwamna Yahaya Bello a ranar Alhamis.

Da suke jawabi ta bakin Mai Magana da Yawun su, Injiniya Mato Daura yayi nuni dacewar Soyayyar Gwamna Yahaya Bello ga Shugaban Ƙasa Muhammadu aba ce data daɗe, ta dalilin dangantakar shi ta kusa, irin wannan soyayya, da kyawawan halayen sa, ana koyen su.

Gwamna Yahaya Bello, Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Gwamna Yahaya Bello, Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

KARANTA WANNAN LABARIN: ‘Yan bindiga sun kashe Mutane uku, sun kona kekuna a yankin Imo

 

Mato yayi kira ga Gwamna Bello daya futo Takarar Shugaban Ƙasa a Babban Zaɓen Shekarar 2023, suna masu bashi tabbacin cewa, ƙungiyar zata yi iya bakin ƙoƙarin ta na goyon bayan shi a matsayin ɗan takarar daya fi kowane cancanta.

Gwamna Yahaya Bello da Tawaga daga Daura
Gwamna Yahaya Bello da Tawaga daga Daura

A jawabinshi, Gwamnan ya godema tawagar da irin wannan ziyarar yabawa ga soyayyar shi da Shugaban Ƙasa, yana mai ƙara dacewa marar godiya ne kaɗai ne bazai yabawa aikin Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ba.

Tags: Gwamna Yahaya BelloJinjinaTawaga daga Daura
Previous Post

‘Yan bindiga sun kashe Mutane uku, sun kona kekuna a yankin Imo

Next Post

Zaɓen Anambra: Masu kaɗa ƙuri’a suna zanga-zanga a Akwatin Soludo sakamakon matsalar da Card Reader ta samu

Next Post
Zaɓen Anambra: Masu kaɗa ƙuri’a suna zanga-zanga a Akwatin Soludo sakamakon matsalar da Card Reader ta samu

Zaɓen Anambra: Masu kaɗa ƙuri'a suna zanga-zanga a Akwatin Soludo sakamakon matsalar da Card Reader ta samu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2464 shares
    Share 986 Tweet 616
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2011 shares
    Share 804 Tweet 503
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1711 shares
    Share 684 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1372 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1605 shares
    Share 642 Tweet 401
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In