No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Ɗan Bindiga Ya Hallaka Tsohon Firaministan Japan Wurin Yaƙin Neman Zaɓe

Tsohon Firaministan Japan, Shinzo Abe, wanda aka harbe shi a lokacin da yake jawabi gabanin zaben majalisar dattawa da za a yi ranar Lahadi, ya mutu.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 8, 2022
in Kasashen Ketare
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Ɗan Bindiga Ya Hallaka Tsohon Firaministan Japan Wurin Yaƙin Neman Zaɓe

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Da Ɗumi-Ɗumi: An Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban ƙasar Kenya

Da Ɗumi-Ɗumi: An Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban ƙasar Kenya

August 15, 2022
Kasar Sin Ta Jaddada Kudurinta Na Ci Gaba Da Hulda Da Kasashen Afirka

Kasar Sin Ta Jaddada Kudurinta Na Ci Gaba Da Hulda Da Kasashen Afirka

August 15, 2022
Kasar Pakistan Na Neman Inganta Zaman Lafiya A Yankinta

Kasar Pakistan Na Neman Inganta Zaman Lafiya A Yankinta

August 15, 2022
Kenya Na Daf Da Fitar Da Sakamakon zaɓen Shugaba, Fafatawa Ta Yi Zafi Tsakanin ‘Yan Takara 2

Kenya Na Daf Da Fitar Da Sakamakon zaɓen Shugaba, Fafatawa Ta Yi Zafi Tsakanin ‘Yan Takara 2

August 15, 2022
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Hudu A China

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Hudu A China

August 13, 2022
Mayakan Taliban Sun Lakadawa Mata Masu Zanga-zanga Duka A Afghanistan

Mayakan Taliban Sun Lakadawa Mata Masu Zanga-zanga Duka A Afghanistan

August 13, 2022

Tsohon Firaministan Japan, Shinzo Abe, wanda aka harbe shi a lokacin da yake jawabi gabanin zaben majalisar dattawa da za a yi ranar Lahadi, ya mutu.

An harbe Abe a kirji da kuma wuyan sa ranar Juma’a a yammacin Japan.

Ya fadi ne a kan titi, inda jami’an tsaro da dama suka ruga zuwa gare shi, a cewar jaridar Guardian UK.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/yanzu-yanzu-gwamnatin-tarayya-ta-fitar-da-sunaye-da-hotunan-%c6%b4an-taaddan-da-suka-tsere-daga-yarin-kuje/

Kafar yada labaran ta nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na NHK cewa, wani babban jami’in jam’iyyar Liberal Democratic Party, ya rasu ne a asibitin da yake jinya.

Rahotanni sun bayyana cewa harin an kai shi ne a birnin Nara.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Hotunan bidiyo sun nuna jami’an tsaro da ke wurin suna tunkarar dan bindigar wanda yanzu haka yake hannun ‘yan sanda.

Harin da aka kai kan Abe, wanda shi ne firaminista mafi dadewa a kasar Japan, ya girgiza kasar.

Tun da farko, Firaminista Fumio Kishida ya yi Allah wadai da matakin a wani taron manema labarai, ya kara da cewa, “Abe na cikin mawuyacin hali. Ina addu’ar ya tsira.”

A Wani Labarin Kuma Kwamitin Uba Sani a Majalisar Dattijai ya tantance Umar Yahaya a matsayin Shugaban Hukumar UFTF

Sanata Uba Sani mai Wakiltar Kaduna ta tsakiya a Majalisar Dattijan Najeriya kuma Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kaduna ƙarƙashin Jam’iyar APC ya cigaba da aikin sa na kwamitin Majalisar Dattijai gadan-gadan, a ƙoƙarin sa na sauke nauyin dake rataye a wuyan sa.

A ranar laraba ne dai Sanatan tare da membobin Kwamitin, suka tantance Umar Yahaya a matsayin Shugaban Hukumar UFTF.

Sanatan ne ya bayyana haka a Shafin sa na Twitter.

“A yau ne Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da harkokin banki, inshora da sauran cibiyoyin kudi da shugabanta ya yi nasarar tantance, wanda Shugaban Ƙasa ya aiko Mana Umar Yahaya, domin tabbatar da shi a matsayin mataimakin shugaban hukumar kula da asusun bai-daya (UFTF)”.

Uba Sani yace “An yi ma wanda aka naɗa tambayoyi da dama kan kalubalen da tattalin arzikin Najeriya ke fuskanta da kuma gudunmawar da Hukumar Kula da Asusun Tallafin Kudin (UFTF) za ta iya bayarwa wajen kokarin farfado da tattalin arzikinm”.

“Wanda za’a nadan ya nuna matukar fahimta kan muhimman batutuwa, Sharhinsa yayi dai-dai kuma Ba a sami koke ko suka game da wanda Shugaba Buhari ya turo.

Sanata Uba Sani ya miƙa godiya ta musamman ga Majalisar Dattawan Najeriya. Yace “Kwamitin na son miƙa godiyar sa ga majalisar dattawa bisa wannan damar da ta bamu na yin wannan aiki.

Tags: dan BindigaFiraminista Japan Shinzo Abe
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Da Ɗumi-Ɗumi: An Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban ƙasar Kenya
Kasashen Ketare

Da Ɗumi-Ɗumi: An Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban ƙasar Kenya

August 15, 2022
Kasar Sin Ta Jaddada Kudurinta Na Ci Gaba Da Hulda Da Kasashen Afirka
Kasashen Ketare

Kasar Sin Ta Jaddada Kudurinta Na Ci Gaba Da Hulda Da Kasashen Afirka

August 15, 2022
Kasar Pakistan Na Neman Inganta Zaman Lafiya A Yankinta
Kasashen Ketare

Kasar Pakistan Na Neman Inganta Zaman Lafiya A Yankinta

August 15, 2022
Kenya Na Daf Da Fitar Da Sakamakon zaɓen Shugaba, Fafatawa Ta Yi Zafi Tsakanin ‘Yan Takara 2
Kasashen Ketare

Kenya Na Daf Da Fitar Da Sakamakon zaɓen Shugaba, Fafatawa Ta Yi Zafi Tsakanin ‘Yan Takara 2

August 15, 2022
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Hudu A China
Kasashen Ketare

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum Hudu A China

August 13, 2022
Mayakan Taliban Sun Lakadawa Mata Masu Zanga-zanga Duka A Afghanistan
Kasashen Ketare

Mayakan Taliban Sun Lakadawa Mata Masu Zanga-zanga Duka A Afghanistan

August 13, 2022
Next Post
Mutane 11 Sun Mutu A Hatsarin Hanya Daga  Zariya Zuwa Kaduna

Wata Tirela Ta Murkushe Mutane 8, Raguna Sallah A Jihar Kwara

Shugaba Buhari Ya yi Zazzafan Martani Kan Kisan Firaministan Japan, Shinzo

Shugaba Buhari Ya yi Zazzafan Martani Kan Kisan Firaministan Japan, Shinzo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Kungiyar NAPMAIDEs Na Goyan Bayan Sanata Musa Ya Zama Shugaban Jam’iyar APC

Da-Dumi-Dumi: ‘Yan takarar shugaban kasa 7 sun yi fatali da jerin sunayen yan takara 5 da gwamnonin APC suka mikawa Buhari

June 7, 2022
Wasu Mambobin Majalisar Matasan Ijaw Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kwalejin Dowen

Wasu Mambobin Majalisar Matasan Ijaw Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kwalejin Dowen

January 7, 2022
Bikin sallah: Farashin tikitin jiragen sama yayi tashin gwauron zabi

Bikin sallah: Farashin tikitin jiragen sama yayi tashin gwauron zabi

April 26, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In