No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

2023: Yin Watsi Da Wike Tamkar Daukar Matakin Kashe Kai Ne – Sanata Okon Ya Gargadi Atiku Abubakar

Tsohon sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa, kuma kakakin kungiyar dattawan Akwa Ibom, Sanata Anietie Okon ya ce duk wani yunkuri na jam’iyyar ko dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar na yin watsi da Gwamna Nyesom Wike zai haifar da hadari.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 11, 2022
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
2023: Yin Watsi Da Wike Tamkar Daukar Matakin Kashe Kai Ne – Sanata Okon Ya Gargadi Atiku Abubakar

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Dole Ne Najeriya Ta Kawo Karshen Tallafin Man Fetur – Peter Obi

Dole Ne Najeriya Ta Kawo Karshen Tallafin Man Fetur – Peter Obi

August 11, 2022
Gwamnan Rivers Nyesom Wike

2023: Dalilin da yasa PDP ke buƙatar Wike – Mimiko

August 11, 2022
Sojojin Najeriya

Harin Cocin Owo: Sojoji, SSS sun kama wasu mutane 2 da ake zargi a Kogi

August 11, 2022
Ayade

Yadda Bishop na Katolika ya ki amsar Miliyan 25 daga Gwamna Ayade kan rashin biyan albashi

August 11, 2022
PDP na zane APC a Zaɓen Osun – Adeyanju ya bayyana inda za’a iya yin Maguɗi cikin Dare

2023: Adeyanju ya yi zargin yadda APC za ta iya murde zaben shugaban kasa

August 11, 2022

Tsohon sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa, kuma kakakin kungiyar dattawan Akwa Ibom, Sanata Anietie Okon ya ce duk wani yunkuri na jam’iyyar ko dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar na yin watsi da Gwamna Nyesom Wike zai haifar da hadari.

JARIDAR DIMOKURADIYYA ta ta rahoto cewa har yanzu Gwamnan Jihar Ribas da magoya bayan sa na cikin fushi kan sakamakon zaben fidda gwani na shugaban kasa.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/zabin-shettima-da-tinubu-yayi-tabbas-shine-hanyar-samun-nasarar-jamiyyar-apc-ganduje/

Lamarin ya kara ta’azzara ne bayan da Atiku ya zabi Gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa a matsayin abokin takararsa da Wike wanda kwamitin wucin gadi da aka kafa don haka ya bayar da shawarar.

A halin da ake ciki dai akwai yunkurin gwamnonin jam’iyyar APC na neman Wike ya koma jam’iyyar amma har yanzu yunkurin bai samu sakamako mai kyau ba.

Sai dai Sanata Okon, wanda jigo ne a jam’iyyar PDP a jihar Akwa Ibom, a wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a Uyo, a karshen mako, ya gargadi jam’iyyar PDP kan yin watsi da Wike.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ce “irin wannan zai haifar wa jam’iyyar halaka domin Wike ya kasance ginshiki mai karfi a jam’iyyar.”

Ya ce, “Gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya kasance dan takara mai karfi a jam’iyyar. Ya yi wa PDP yawa kuma ya ci gaba da kasancewa amintacce a jam’iyya.”

“Don haka tunanin yin watsi da shi tamkar yanke hukuncin kisa ne, ba wai bayan kwamitin da jam’iyyar ta kafa ta zabe shi da karfi ba.”

“Don haka zan ba Alh. Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP wanda na taya shi murna shawara, ya yi duk mai yiwuwa don tafiyar da lamarin cikin ruwan sanyi domin zaben shugaban kasa na 2023.”

Tags: Atiku AbubakarSanata OkonWike
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Dole Ne Najeriya Ta Kawo Karshen Tallafin Man Fetur – Peter Obi
Labarai

Dole Ne Najeriya Ta Kawo Karshen Tallafin Man Fetur – Peter Obi

August 11, 2022
Gwamnan Rivers Nyesom Wike
Siyasa

2023: Dalilin da yasa PDP ke buƙatar Wike – Mimiko

August 11, 2022
Sojojin Najeriya
Labarai

Harin Cocin Owo: Sojoji, SSS sun kama wasu mutane 2 da ake zargi a Kogi

August 11, 2022
Ayade
Labarai

Yadda Bishop na Katolika ya ki amsar Miliyan 25 daga Gwamna Ayade kan rashin biyan albashi

August 11, 2022
PDP na zane APC a Zaɓen Osun – Adeyanju ya bayyana inda za’a iya yin Maguɗi cikin Dare
Siyasa

2023: Adeyanju ya yi zargin yadda APC za ta iya murde zaben shugaban kasa

August 11, 2022
Next Post
Sakatariyar Harkokin Wajen Burtaniya Truss Ta Tabbatar Da Yunkurin Ta Na Maye Gurbin Boris Johnson

Sakatariyar Harkokin Wajen Burtaniya Truss Ta Tabbatar Da Yunkurin Ta Na Maye Gurbin Boris Johnson

Karancin Ruwan Sha A Sokoto Ya Kara Ta’azzara, Gwamna Tambuwal Ya Bada Umarnin Gudanar Da Bincike

Karancin Ruwan Sha A Sokoto Ya Kara Ta'azzara, Gwamna Tambuwal Ya Bada Umarnin Gudanar Da Bincike

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
YANZU-YANZU: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sabbin Makarantun Horas Da Aikin Lauya

YANZU-YANZU: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sabbin Makarantun Horas Da Aikin Lauya

February 8, 2022
Kwamishinan Muhalli Na Jihar Kogi Yasha Da Kyar Bayan Da Masu Satar Mutane Suka Farmake Shi

Kwamishinan Muhalli Na Jihar Kogi Yasha Da Kyar Bayan Da Masu Satar Mutane Suka Farmake Shi

November 29, 2021
Hijab

Rikicin Hijabi: Musulman Kwara sun yi Allah wadai na kasawar Gwamnati wajen biyan Diyyar rai

June 17, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In