• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

29 Mayu: Buhari Ya Kafa Tarihi Na Rashin Cewa Uffan Ranar Rantsuwa

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 30, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shuhaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kafa wani sabon tarihi na kasancewa zababben shugaban kasa da bai yi jawabin ranar rantsuwa ba. Shugaban kasar tare da mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo, sun bar muhallin taron bikin rantsuwar ne bayan karbar rantsuwar da misalin karfe 10 na safe zuwa 11 a filin taron ‘Eagle skuare’ da ke Abuja. Tun bayan rantsar da Firai minista Sa Abubakar Tafawa Balewa, ya zama wata zaunanniyar al’ada ga duk sabon shugaban kasa na yin jawabi ga ‘yan kasa a ranar rantsarwa tare da fadar sabbin tsare-tsaren sa ga al’umma. Tafawa Balewa ya fara gabatar da irin wannan jawabin nasa a 1 ga Oktoba, a cikin jawabin nasa, ya jinjina wa ‘yan Najeriya bisa jajircewarsu na tsawon shekaru 60 na mulkin mallaka daga Turawan yamma. Haka shi ma, zababben shugaban Najeriya na biyu, Alhaji Shehu Shagari, ya gabatar da jawabi a ranar rantsar da shi 1 ga Oktoba 1983, inda a ciki ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su hada kai ba tare da la’akari da bambancin siyasa ba da kuma ganin cewa sojoji ba su sake karbar mulki ba. Olesegun Obasanjo, wanda ya zama shugaban kasa a jamhuriya ta Hudu a 29 ga Mayu, 1999, bayan kifar da gwamnatin Shagari da Buhari ya yi, cikin jawabinsa, ya yi barazanar cewa, ba wani da za a daga wa kafa kan kokarin yaki da cin hanci. Haka ma a shekarar 2003 bayan sake cin zabe, ya gudanar da jawabin rantsuwa. A jawabinsa kuwa a 2007 bayan zama shugaban kasa, Umaru Musa Yar’adua ya yi alkawarin kawo gyara a tsarin gudanar da zabe bayan da ya tabbatar da cewa an yi murdiya a zaben da ya kawo shi kan karagar mulki. Goodluck Jonathan ma, bayan zama shugaban kasa a 6 ga Mayu 2010 bayan mutuwar Yar’Adua, ya gabatar da jawabi, inda ya yi alkawarin dorawa kan inda tsohon maigidansa ya tsaya, wato Marigayi Yar’adua. Kuma a 2011 lokacin da ya sake lashe zabe ya yi kira ga ‘yan Najeriya kan hadin kan kasa. A lokacin jawabinsa na 29 ga Mayu 2015, bayan lashe zabe, Shugaban kasa Buhari ya gudanar da jawabi a wurin taron bukin rantsarwa, inda ya gabatar da shararren jawabin nan nasa a cikin harshen Turanci na “I belong to eberybody and I belong to nobody”, wato ‘Ni na kowa ne kuma ni ba na kowa ba ne’. To sai dai, wani abu, a wannan karon, bayan rantsar da shi tare da zagayen duba rundunar sojoji, bai yi wata ba sai shiga jerin gwanon motocinsa ya fice daga wurin, ba tare da gabatar da jawabin ba.

Previous Post

Ban Kullaci Kowa A Raina Ba – Tambuwal

Next Post

A Ranar Farko Gwamnan Jihar Nasarawa Ya Ziyarci Makarantar Nakasassu

Next Post

A Ranar Farko Gwamnan Jihar Nasarawa Ya Ziyarci Makarantar Nakasassu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2279 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2051 shares
    Share 820 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In