• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, September 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

A Na Tsaka Da Rashin Kuɗi; Buhari Zai Shilla Ƙasar Habasha

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis zai tashi daga birnin tarayya Abuja zuwa birnin Adis Ababa na kasar Habasha domin halartar taron kungiyar tarayyar Afrika AU karo na 36.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
February 16, 2023
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
A Na Tsaka Da Rashin Kuɗi; Buhari Zai Shilla Ƙasar Habasha
2
SHARES
21
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis zai tashi daga birnin tarayya Abuja zuwa birnin Adis Ababa na kasar Habasha domin halartar taron kungiyar tarayyar Afrika AU karo na 36.

Taken taron kolin kungiyar ta AU shi ne “Karfafa aiwatar da yankin ciniki cikin ‘yanci na nahiyar Afirka (AfCFTA).

KARANTA WANNAN LABARIN: Da Dumi-Dumi: Hukumar NECO Ta Fitar Da Sakamakon Jarabawar SSCE ta 2022

Buhari zai halarci taruka uku “Babban taro kan zaman lafiya da tsaro, sauyin yanayi da kuma yanayin siyasa a wasu kasashen yammacin Afirka.”

Wata sanarwa da mai taimaka wa shugaba Buhari kan harkokin yada labarai Garba Shehu ya fitar, ta ce na farko shi ne taron majalisar zaman lafiya da tsaro (PSC) na shugabannin kasashe da na gwamnatoci kan halin da ake ciki a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kongo (AUPSC High-Level AU), wanda zai jagoranci taron Shugaban kasar Afirka ta Kudu, a matsayinsa na shugaban majalisar gudanarwar kasar na watan Fabrairu.

Na biyu shi ne taron kwamitin shugabannin kasashe da gwamnatoci kan sauyin yanayi (CAHOSCC), wanda shugaban Jamhuriyar Nijar ke jagoranta a halin yanzu.

A gefen tarurrukan shekara-shekara na kungiyar AU, Buhari zai kuma halarci wani babban taro na ban mamaki na hukumomin shugabannin kasashe da na gwamnatin ECOWAS.

Shugaban na Najeriya zai gabatar da jawabai a wadannan tarukan tare da gabatar da jawabinsa na kasa a bude taron kolin, wanda ya hada shugabanin kasashen kungiyar AU da kuma wasu kasashe da ba na AU ba da kuma cibiyoyin kasa da kasa da suka amince da kungiyar ta AU a Addis Ababa.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa Buhari zai samu rakiyar wasu Ministoci da wasu manyan jami’an gwamnati, zai dawo Abuja ranar Litinin 20 ga watan Fabrairu.

Wannan na zuwa ne a lokacin da ‘yan Najeriya ke cikin wani hali a karkashin karancin kudin Naira.

A wani labarin kuma, Da Ɗumi-Dumi: Buhari Ya Tsawaita Wa’din Amfani da Tsohuwar N200

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin tsawaita wa’adin tsohuwar takardar kudi ta naira 200 zuwa kwanaki 60 masu zuwa.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Shugaban kasar ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis yayin da yake jawabi ga ‘yan Najeriya a wani shiri da aka watsa a fadin kasar kan yadda ake aiwatar da shirin na naira da aka yi wa kwaskwarima a baya-bayan nan wanda ya janyo karancin takardun kudi.

Tags: BuhariKarancin KudiKasar Habasha
Previous Post

Da Dumi-Dumi: Hukumar NECO Ta Fitar Da Sakamakon Jarabawar SSCE ta 2022

Next Post

APC Ta Buƙaci A Yi Gaggawar Canza Wani Kwamishina

Next Post
APC Ta Buƙaci A Yi Gaggawar Canza Wani Kwamishina

APC Ta Buƙaci A Yi Gaggawar Canza Wani Kwamishina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2703 shares
    Share 1081 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2410 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2196 shares
    Share 878 Tweet 549
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2073 shares
    Share 829 Tweet 518
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1501 shares
    Share 600 Tweet 375
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Saka Dokar Gani Da Harbi Ga Masu Hakar Ma’adinai A Fadin Jahar

Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Saka Dokar Gani Da Harbi Ga Masu Hakar Ma’adinai A Fadin Jahar

September 23, 2023
Dr. Nasiru Yusuf Gawuna

Ba na Tsoron Ɗaukaka ƙara – Gawuna bayan hukuncin kotun Kano

September 23, 2023
Gwamnan Jihar Akwa Ibom Fasto Umo Eno

Na Gwammace in yi aiki Mai Tasiri Cikin wa’adi 1 da inyi Wa’adi 2 marar Amfani – Gwamnan Eno

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a
Labarai

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello
Siyasa

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima
Labarai

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a
  • Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello
  • Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In