• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Friday, December 1, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Abin A Yaba Wa Farfesa Gwarzo Ne Bisa Gina Jami’ar MAAUN A Kano –Sanata Hayatu

said by said
July 9, 2020
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sanata Bello Hayatu Gwarzo ya jinjinawa shugaban Jami’ar Maryam Abacha American University, Nijer (MAAUN), Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo bisa samar da irin Jami’ar ta Nijer a jihar Kano.

A halin yanzu, Farfesa Adamu Gwarzo na gina Jami’ar MAAUN ta Nijeriya a yankin Hotoro dake cikin garin Kano. Sanatan ya jinjinawa Farfesa Gwarzo ne a yayin da ya kai ziyara a ginin Jami’ar dake Kano.

Sanata Gwarzo ya ce ginin Jami’ar da Farfesa Gwarzo yake ginawa A Kano, ya nuna jajircewarsa da kumajinsa wajen bunkasa kyakkyawar mu’amala da kuma tattalin arzikin jama’arsa.

“Tabbas wannan aikin ya nuna yana da kishin al’ummarsa wajen samar da wannan gagarumin aikin da ya shafi ilimi, tabbas abin jindadi ne da murna ne ganin yadda aikin nan ya shafi bangaren ilimi.” Inji shi.

Har wala yau ya nuna cewa Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo yana da al’ummarsa a zuciyarsa, inda yake bada gudummawarsa ta hanyar ilimi. Sannan ya bayyana Farfesa Gwarzo a matsayin mutum da ya maida hankali wajen ci gaban jiharsa da ma kasa baki daya.

“Akwai bukatar dukkanin al’umma su jinjinawa Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo bisa wannan aikin da ya dauko duk da akwai mutanen da suka fi shi dukiya, amma kuma ba su da kishin da yake da shi,” ya jinjina.

Inda a karshe ya yi kira ga gwamnnatin tarayya da ta jihar Kano da su ba shi gudummawa da tallafi wajen ganin ya kammala aikin nan da ya dauko, tare da yin kira da a yi koyi da Farfesa Gwarzo a daidai lokacin da ake da bukatar jami’o’i a Nijeriya.

Previous Post

Boko Haram Ta Hallaka Sojin Nijeriya 37 A Jihar Borno

Next Post

KORONA: An Fasa Koma Wa Makaranta A Nijeriya

Next Post

KORONA: An Fasa Koma Wa Makaranta A Nijeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2747 shares
    Share 1099 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2439 shares
    Share 976 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2144 shares
    Share 858 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

December 1, 2023
Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

November 30, 2023
Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike
Labarai

Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya
Labarai

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya
Labarai

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike
  • Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya
  • Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In