• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, June 5, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Abin Da Yasa Na Kashe Babbar Sojar Ruwa A Kaduna- Saurayin Sojar

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
September 25, 2019
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ci gaba da binciken da rundunar sojin ruwa ke yi kan kisan wata jami’arta da aka yi a barikin Jaji da ke jihar Kaduna, rundunar sojin ta gano makasanta, inda wani saurayin mai suna Mista Simon Bernard kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito ta ce yana daga ciki.

Mista Simon Bernard wanda Malamin ne a makarantar Sakandare na sojin ruwa ne da ke cikin barikin Jaji da ita
Marigariyar ke shugabanta ya amsa laifin kashe marigariyar sakamakon sauke shi da tasa aka yi daga matsayinsa na shugaban gudanarwa na makarantar bayan wata takaddama da ya shiga tsakaninsu.

Bernard ya ce, ta yi alkawarin za a biya naira miliyan 2.5 bayan da tasa aka sauke shi a matsayinta na babba amma ba a biya shi ba, dalilin haka yasa aka kasheta.

A ranar Jumu’ar da ta gabata ne aka bayyana bacewar marigayiyar, mazauniyar Jaji, kuma tabbatar da bacewar ta bayan da ba a ganta a wajen aiki ba a ranar Litinin.

Rundunar sojin ruwa a bincikenta ne, ta kama masu yi mata aiki wanda suka jagoranci manyan sojoji zuwa rijiyar da aka jibge gawar sojar, inda aka daddatsa jikin marigayiyar tare da saka ta a cikin wata babbar jaka kafin su wulla ta a cikin rijiyar.

A ci gaban binciken ne aka kama saurayinta wanda ya amsa laifin jagorantar kisan.

Previous Post

Ina Goyon Bayan Kafa Kasar Falasdinu- Shugaba Buhari

Next Post

Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 22 A Pakistan

Next Post

Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 22 A Pakistan

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2131 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1907 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5

Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5

June 5, 2023
Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna

Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna

June 5, 2023
Manyan Jami’an ‘Yan Sanda 130 Ke Fuskantar Bincike Kan Rashin Da’a

‘Yan Sanda Sun Ceto Wasu Yara Tara Da Aka Sace A Zamfara

June 5, 2023
NIS Ta Samar Da Fasfo Miliyan 4.5  Cikin Shekaru Hudu – Rahoto

NIS Ta Samar Da Fasfo Miliyan 4.5 Cikin Shekaru Hudu – Rahoto

June 5, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafi: NLC Ta Yi Watsi da Taron FG, Ma’aikatan Wutar Lantarki Zasu Shiga Yajin Aiki

June 5, 2023
Gwamnatin Kano Ta Kori Jami’an Dake Kula Da Cibiyoyi Hajji, Ta Rusa Otal

Gwamnatin Kano Ta Kori Jami’an Dake Kula Da Cibiyoyi Hajji, Ta Rusa Otal

June 5, 2023
Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5
Labarai

Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5

June 5, 2023
Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna
Labarai

Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna

June 5, 2023
Manyan Jami’an ‘Yan Sanda 130 Ke Fuskantar Bincike Kan Rashin Da’a
Labarai

‘Yan Sanda Sun Ceto Wasu Yara Tara Da Aka Sace A Zamfara

June 5, 2023
Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5

Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5

June 5, 2023
Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna

Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna

June 5, 2023
Manyan Jami’an ‘Yan Sanda 130 Ke Fuskantar Bincike Kan Rashin Da’a

‘Yan Sanda Sun Ceto Wasu Yara Tara Da Aka Sace A Zamfara

June 5, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Abin Da Zan Yi Idan Tinubu Ya Ba Ni Mukami – Jagoran Gwamnonin G5
  • Ban Taba Cin Zarafin Matata Ba – Wani Mataimakin Gwamna
  • ‘Yan Sanda Sun Ceto Wasu Yara Tara Da Aka Sace A Zamfara

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In