No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Abuja-Kaduna: Iyalan Sauran Matafiya 51 dake hannun Ƴan bindiga, sun yi gargaɗin karɓe wasu Ma’aikatun Gwamnati

Ƴan bindiga sun yi gargaɗin kashe waɗanda ke hannun su, idan har Gwamnati bata biya su abubuwan da suka buƙata ba

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 1, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Jirgin Ƙasa

Jirgin Ƙasa

Abuja-Kaduna: Iyalan Sauran Matafiya 51 dake hannun Ƴan bindiga, sun yi gargaɗin karɓe wasu Ma’aikatun Gwamnati

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Iyalan sauran mutane 51 wadanda aka sace ƴan uwan su a harin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna a ranar Juma’a sun yi gargaɗin ƙwace manyan Ma’aikatun Gwamnati a Kaduna da Abuja, sakamakon kasawar Gwamnati na ceto ƴan uwan su.

Ƴan bindiga sun yi gargaɗin kashe waɗanda ke hannun su, idan har Gwamnati bata biya su abubuwan da suka buƙata ba.

Titin Jirgin Ƙasa
Titin Jirgin Ƙasa

KARANTA WANNAN LABARIN: Ƴan Majalisu sun buƙaci ƙarin shekarun aiki ga masu buƙata ta musamman daga 65, 70

Kwanaki kaɗan da suka gabata, sun harbe mutum guda, suna tura wani saƙo ga Gwamnati cewa kashe su bazai yi masu wahala ba.

Biyo bayan wannan, iyalai da Abokanai na sauran waɗanda ƴan uwan su ke hannun ƴan bindiga, a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun su Dr. Abdul’aziz Atta, ya bayyana tsoro na rasa iyalan su, musamman da rahoton nin da yazo na ci zon Macizai, da raunuka, wanda suke cigaba da shan wahala.

Atta, Wanda Mahaifiyar sa da Ƴar uwar sa sun a hannun su, ya bayyana damuwa akan yanda lafiyar su take a hannun su.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A cewar sa “kamar yadda take shine babu wani magani, babu wanda ya cire harsashi daga jikin su, kawai kayi tunanin yanda halin mutum zai kasance a Daji.

Yace duk da Gwamnati ta yi wani yunkuri, wanda 11 daga cikin ƴan uwan su aka sako su, amma dole sai ta ƙara sauri wajen ceto sauran mutanen da suka sace.

Tags: Harin Jirgin Ƙasan Abuja-KadunaIyalai
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Hatimin Sojin Ƙasa

Rundunar Sojin Ƙasa ta tabbatar da hallaka Dakarun ta da dama a Niger

NATO

NATO tace Russia tayi Babban Kuskure na Shiga Ukraine

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Kotu

Kotu ta ɗage Shari’ar dake Ƙalubalantar Naɗin Sarkin Kogi

May 5, 2022

Ba A Kai Wa Bankin CBN A Benin Hari Ba- ‘Yan Sanda

November 13, 2019

Wadanda Cutar Korona Ta Kashe A Nijeriya Sun Zarce Dubu Biyu -NCDC

April 1, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In