• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, November 30, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Shirye-Shirye Na Musamman

Al’ummar Jihar Bauchi, Na Tsammanin Kyakkyawan Jagoranci Daga Sauyin Da Suka Samu

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 23, 2019
in Shirye-Shirye Na Musamman
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Cikin Shirin “Kai Da Wakilinka”

Daga Zainab Garba Musa Bauchi

Idan ka debe watanni kadan a inda ake yanzu lokaci ne na yakin Neman zabe a bangaren kujerar shugaban kasa, Gwamna, ‘Yan Majalisun tarayya da na jahohi.

‘yan siyasa sun fafata wajen bayyana manufofi da Kuma tsare tsare a matsayin yunkuri na tallata kai ga masu zabe. Kawo yanzu tuni wadannan ‘yan siyasa da suka Sha rantsuwar Kama aiki suka hadu da tarin bukatun al’umma inda kuma suka shirya wa tunkarar wadannan bukatun.

Jihar Bauchi dai na daya daga cikin jihohi da ke da masu tsammanin samun sauyin jagoranci, la’akari da a karon farko a cikin tarihin siyasar jihar aka kada jam’iyya Mai ci a wa’adin farko sannan jam’iyyar adawa suka karbi ragamar mulki.

To ko menene tsammanin al’ummar jihar Bauchin ga wannan sabuwar gwamnati? Mun ji ta bakin wasu inda suka nemi da a boye sunansu.

“To a gaskiya har ga Allah ni a gani na yanzu ba abinda muke bukata sama da ayi Mana abubuwan da talaka zai Mora ba” a cewar daya daga cikin su.

Inda dayan ya kada Baki yace ” a nawa bangaren bai wuce addu’ar Allah yasa wannan gwamnati ta cika Mana alkawuran da ta dauka ba tun daga kan karasa hanyoyi ya zuwa biyan kudin Gratuti da Kuma ababen more rayuwar al’umma”.

Samun nasarar cimma burin da aka Sanya a gaba Yana tabbata ne da hobbasar dukkanin masu ruwa da tsaki a wajen ganin an anfani gudunmawa, a nan ne Kuma masharhanta ke ganin al’umma ba nade hannu zatayi ta zura ido ba, domin kuwa akwai muhimmiyar rawa da zata iya takawa.

Kuma a dai dai wannan gaba da ragamar ta shiga hannun zababbu, al’umma zatayi dakon ganin ko zance zai sauya zani a irin jagorancin jahar Bauchi da take muradi.

Masharhanta dai kan buga misali da siyasar Bauchi la’akari da sarkakiyar da suka ce tana dashi, Kuma wannan bai rasa nasaba da yadda al’ummar jahar ke zabe a lokacin fidda gwani ba.

To Sai dai har ila yau masharhanta na cewar Kamar al’ummar jahar Basu canki gidan ‘yan ba har yanzu duba da yadda basu karewa lafiya da wadanda suka zaba.

Wannan tunani kuwa yasa wasu ke ganin wannan gwamnati Mai ci yanzu zata Sha fama da wannan kalubale, idan akayi la’akari da yadda ta karbi gwamnati a yanayi na kwadayin ganin an kammala wasu ayyuka da suka Zama gagara badau.

Lokaci dai Shi ke Zama alkalin yanke hukunci, shine Kuma abokin tafiyar al’ummar jahar ta Bauchi.

Previous Post

Sudan: Tana Kasa Tana Dabo

Next Post

Lafiya Jari: Rashin Isassun Likitoci Na Barazana Ga Lafiyar ‘Yan Najeriya

Next Post

Lafiya Jari: Rashin Isassun Likitoci Na Barazana Ga Lafiyar 'Yan Najeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2747 shares
    Share 1099 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2439 shares
    Share 976 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2143 shares
    Share 857 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

November 30, 2023
Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

November 30, 2023
Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

November 30, 2023
An Harbe Daliban Sakandire 3 A Babban Birnin Tarayya Abuja

An Harbe Daliban Sakandire 3 A Babban Birnin Tarayya Abuja

November 30, 2023
Tsaro Da Ilimi Zai Lakume Fiye Da Naira Tiriliyan 6 A Cikin Kasafin Bana

Tsaro Da Ilimi Zai Lakume Fiye Da Naira Tiriliyan 6 A Cikin Kasafin Bana

November 30, 2023
Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Horar Da Jami’an Sa Kai 4,200

Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Horar Da Jami’an Sa Kai 4,200

November 30, 2023
Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703
Labarai

Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

November 30, 2023
Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300
Labarai

Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

November 30, 2023
Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa
Labarai

Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

November 30, 2023
Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703

November 30, 2023
Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300

November 30, 2023
Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

November 30, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Gwamnan Jahar Ogun Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 703
  • Gwamna Bala Muhammad Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 300
  • Da Muku Muku Abba Ya Lashe Zabe A Kano-Ado Doguwa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In