No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Amaechi ya isa Rivers, yasha alwashin samun nasarar APC a 2023

Amaechi ya bayyana haka jim kaɗan bayan ya isa Filin Jirgin Saman Port Harcourt, Omagwa a ranar Asabar.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 3, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Amaechi ya isa Rivers, yasha alwashin samun nasarar APC a 2023

Amaechi ya isa Rivers, yasha alwashin samun nasarar APC a 2023.

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Tsohon Ministan Sufuri na Nijeriya Rotimi Amaechi yace ya dawo Jihar Rivers domin tabbatar da samun nasarar Jam’iyyar APC a Babban Zaɓen Shekarar 2023.

Amaechi ya bayyana haka jim kaɗan bayan ya isa Filin Jirgin Saman Port Harcourt, Omagwa a ranar Asabar.

KARANTA WANNAN LABARIN: Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

Ya samu tarba daga Shuwagabannin Jam’iyyar APC, da ɗumbin magoya bayan sa.

Tsohon Ministan yasha alwashin magance dukkanin matsalolin dake cikin Jam’iyyar wanda ya sanya ya faɗi a Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC da aka gudanar a watan daya gabata.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya yi kira ga ɗumbin magoya bayan Jam’iyyar dasu mara masa baya domin cimma nasara.

Da yake jawabi akan zargin rashin dai-dai a zaɓukan Fidda Gwani a Jihar, Amaechi ya bayyana masu wannan maganar a matsayin wanda ke Son Maimaita abunda ya faru a 2019 a jihar.

Ya bada tabbacin cewa Jam’iyyar APC Zata kasance a nasara a shekara mai zuwa.

Yace “duk wanda ke tsoron zaɓe kuma suna Son zuwa Kotu su cire sunayen mutane daga takardar, na ɗauka sun yi suna?

“Zamu jaraba sunan mu, mu gani a zaɓe. Mun amince da Kotu, adalci za’a yi shi. Abun mu shine aiki. Shiyasa nazo.

Amaechi shine yazo na uku a zaɓukan Fidda Gwani a watan daya gabata da ƙuri’u 316.

Tags: AmaechiAPC
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Farfesa Babagana Umara Zulum

Gwamna Zulum ya ƙaddamar da hanyar cikin gari, Asibiti

Buhari

Ana Cigaba da nuna Alhini kan yawan tafiye-tafiyen Buhari zuwa Ƙasashen Waje

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
‘Yan Arewa Mutum 104,403, ‘Yan Kudu 23,088 Ne Suka Nemi Shiga Aikin ‘Yan Sanda

‘Yan Arewa Mutum 104,403, ‘Yan Kudu 23,088 Ne Suka Nemi Shiga Aikin ‘Yan Sanda

January 31, 2022

Korona: Gwamnatin tarayya ta sake kwaso ‘Yan Najeriya 327 da dokar kulle ta ritsa da su a Birtaniya

August 10, 2020

An Tabbatar Da Farfesa Sagiru A Matsayin Sabon Shugaba Jami’ar BUK

August 9, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In