• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

An ɗage Shari’ar Nnamdi Kanu zuwa 19 ga watan Janairun Sabuwar Shekara

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 10, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
1 0
0
An ɗage Shari’ar Nnamdi Kanu zuwa 19 ga watan Janairun Sabuwar Shekara
2
SHARES
18
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An ɗage Shari’ar Shugaban Ƙungiyar Ƴan Aware ta Inyamurai – IPOB Nnamdi Kanu zuwa 19 da 20 ga watan Janairun Sabuwar Shekara ta 2022.

Wannan na zuwa ne bayan ya bayyana a gaban Mai Shari’a Binta Nyako a Babbar Kotun Tarayya ta Abuja a ranar Laraba.

Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta ruwaito cewar, Lauyoyin IPOB sun yi cincirindo a gaban Mai Shari’ar.

Nnamdi Kanu
Nnamdi Kanu

KARANTA WANNAN LABARIN: WHO Tayi gargadi kan yiwuwar Fuskantar Karancin Sirinji A 2023

 

A wani Labarin kuma

Jami’an tsaro a ranar Laraba sun hana Maxwell Opara, ɗaya daga cikin Lauyoyin dake kare tsararren Shugaban Ƙungiyar Ƴan Aware ta Inyamurai — IPOB Nnamdi Kanu, daga shiga Babbar Kotun Tarayya dake Abuja.

Haka zalika, waɗanda aka hana shiga Kotun akwai ƴan jarida, da Shuwagabannin Inyamurai, da masu sanya ido gami da masu kare haƙƙin bil’adama.

Amma sauran Lauyoyin Kanu da suka haɗa da; Ifeanyi Ejiofor, da Aloy Ejimakor an barsu sun shiga a cikin Kotun.

Idan dai ba’a manta ba, Mai Shari’a Binta Nyako ta ɗage shari’ar Kanu zuwa ranar Yau.

Kanu dai na fuskantar ƙararraki, kuma tuni ake tsare dashi a kurkukun Hukumar Jami’an tsaron Ƴan sandan Farin Kaya, tun lokacin da aka sake kama shi a ƙasar waje a watan yunin shekarar 2023.

Ya kuma bayyana cewa bai aikata laifuka guda 7 da ake zargin shi da aikatawa a zuwan shi Kotu na watan Oktoba na shekarar 2021.

Tags: 2022.Nnamdi KanuShari'a
Previous Post

Wahalar Man Fetur: Masu Ababen hawa a jihar Kano na San-Barka

Next Post

Majalisar Dattawa Ta Bukaci Ƴan Majalisar Dokokin Filato Sukai Zuciya Nesa

Next Post
Majalisar Dattawa Ta Bukaci Ƴan Majalisar Dokokin Filato Sukai Zuciya Nesa

Majalisar Dattawa Ta Bukaci Ƴan Majalisar Dokokin Filato Sukai Zuciya Nesa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In