• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 20, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

An Gurfanar Da Shugaban Hukumar Tattara Kudaden Haraji Ta Jihar Gombe, Da Wasu Mutane 3

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 18, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Umar Ahamad, Gombe

An gurfanar da shugaban hukumar tattara kudaden shiga ta jihar gwambe da wasu mutane uku a gaban kotu 3 bisa laifin sama da fadi da naira miliyan 25

Hukumar yaki da masu yiwa arzikin kasa ta’anati wato EFCC ta gurfanar da tsohon shugaban hukumar tattara kudaden shiga ta jihar gwambe Malam Atiku Mu’azu Bayum da wasu manyan ma’aikatan hukumar guda uku a gaban kotu bisa zarginsu da wawure wasu kudade daga asusun gwamnatin jihar.

A wata sanarwa da mai magana da yawun ofishin hukumar reshen jihar gwambe Malam Bello Bajoga ya fitar hukumar tace wadanda ake zargin sunyi amfani da matsayinsu na shugaba da mai kula da baitil mali da kuma mai kula da asusun ajiyan hukumar wajen wawure naira miliyan ashirin da biyar da naira dubu sittin mallakar gwamnatin jihar ta gwambe.

Sanarwar ta bayyana cewa; “Bincike ya bayyana wasu takardun kudade da aka fitar daga asusun hukumar don gabatar da wasu ayuka amma suka karkatar da kudaden don gudanar da bukatun kawunan su”.

Malam Bello ya kuma kara da cewa, daya daga cikin zarge zarge guda biya bayyana cewa; “Kai, Atiku Mu’azu Bayum da Mohammed Adi da Ibrahim Abubakar da kuma Abubakar Usman, a wani lokaci tsakanin watan Janairun shekarar 2014 da watan Julin shekarar 2015 a cikin garin gwambe kun hada baki don gabatar da sata wanda haka kuma laifi ne a sashi ba 96 da 97 a cikin kundin laifuffuka na dokar arewacin najeriya”.

Yayin da shi kuma zargi na biyu ya bayyana cewa; “Kai, Atiku Mu’azu Bayum da Mohammed Adi da Ibrahim Abubakar da kuma Abubakar Usman, a wani lokaci tsakanin watan Janairun shekarar 2014 da watan Julin shekarar 2015 a cikin garin gwambe kun hada baki da nufi kuka kuma karkatar da naira miliyan ashirin da biyar da naira dubu sittin (N25, 060, 000.00) mallakar gwamnatin jihar gwambe wanda yin hakan kuma laifi ne a sashi ba 286 da 287 a cikin kundin laifuffuka na dokar arewacin najeriya”.

Sanarwar ta bayyana cewa wadanda ake zargin sunyi na’am da zarge zarge da hukumar ta gabatar da kawunansu, yayin da shi kuma lauyan hukumar ta EFCC O. Israel ya bukaci kotun da ta hukuntasu dai dai da laifukansu.

A jawabinsa shi kuma lauyan wadanda ake zargin L. A Haruna ya bukaci kotun da ta yiwa wadanda ake zargin sassauci, domin a cewarsa basu wahalar da shari’a ba kuma a gabanin zuwa kotun sun amince da cewa zasu dawo da kudaden.

Yayin gabatar da hukuncin shari’ar alkaliyar babbar kotun ta uku a jihar gwambe, Mai Shari’a Biatrice ta bayyana wadanda ake zargin da aikata laifuka don haka kotun ta bukaci kowannensu da biyan naira dubu dari dari a matsayin diya tare kuma da dawowa da gwamnatin kudaden da suka karkatar.

Previous Post

Najeriya Da Nijar Za Suyi Hadin Gwiwa Don Yaki Da ‘Yan Bindiga

Next Post

Mu Hada Kai Dan Kawo Karshen Matsalar Tsaro -Bagudu

Next Post

Mu Hada Kai Dan Kawo Karshen Matsalar Tsaro -Bagudu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2455 shares
    Share 982 Tweet 614
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    1995 shares
    Share 798 Tweet 499
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1693 shares
    Share 677 Tweet 423
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1365 shares
    Share 546 Tweet 341
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1592 shares
    Share 637 Tweet 398
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

March 20, 2023
Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

March 20, 2023
An Kaiwa Jami’an EFCC Hari a Kaduna

Da Ɗumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Zaben Gwamna Kebbi da ‘Inconvlusive’

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
Labarai

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
Labarai

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP
Labarai

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
  • PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
  • Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In