No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

An Kama Wani Matashi Dauke Da Kwayar Tramadol Mai Darajar Miliyan 25 A Kano

To sai dai matashin yace ba tasa bace kwayar domin kuwa shima aiken sa akayi

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
August 1, 2022
in Labarai
Reading Time: 1 min read
4 0
0
An Kama Wani Matashi Dauke Da Kwayar Tramadol Mai Darajar Miliyan 25 A Kano

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta yi nasarar cafke wani mutum mai suna Abba Musa mazaunin unguwar rijiyar zaki a jihar, dauke da kwayar Tramadol wadda darajarta ta kai naira miliyan 25.

Yan sandan sun kama Abba Musa ne dan kima I’m shekaru 30, dauke da fakitin Tramadol guda 500, da aka koda su a cikin motar da yake tunawa, akan titin Ahmadu Bello way, a ranar 31 ga watan Yuni da misalin karfe 10:30 na dare.

Jami’an Yan sandan caji ofis din Badawa ne suka yi nasarar kama matashin, wanda kuma bayan sun kama shi ya ce motar Ba yasa bace, don shima aikensa akayi da ita don da ya kaiwa wani a Yan Kaba.

KARANTA KARIN WANNAN LABARIN: Yan Kannywood sun shirya kalubalantar matakin IGP na kasa a kotu kan furucinsa gare su

Ƙwayar dai a bincike yan sandan sun gano cewa an shigo da ita Kano ne, daga Onitsha dake jihar Anambra.

Binciken da rundunar ta gudanar ya nuna cewa wanda ake zargin ya bayyana cewa motar mallakin wani abokin sa ne mai suna Sulaiman Danwawu mazaunin unguwar Rijiyar Zaki ce.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A cewar sanarwa da kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar rundunar ta yi nasarar kama mai motar, inda ya tabbatar da cewa ya tawo da kwayar ne daga Anambra domin siyar da ita a jihar Kano.

Jaridar Dimokuraɗiyya ta rawaito cewa tuni dai mataimakin Kwamishinan ‘yan Sanda DCP Abubakar Zubairu ya bada umarnin ci gaba da bincikar lamarin.

Tags: KanoRijiyar zakiTramadol
Share2Tweet2Share1
Ibrahim Hassan Hausawa

Ibrahim Hassan Hausawa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
PDP tace rikicin cikin gida da take fama da shi bai kai na APC ba

PDP tace rikicin cikin gida da take fama da shi bai kai na APC ba

Duniya na cikin wani hali sakamakon yawaitar makaman Nukiliya – Guttares

Duniya na cikin wani hali sakamakon yawaitar makaman Nukiliya - Guttares

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Jam’iyar APC ce zata lashe zabukan Kananan Hukumomin da za’ayi a Kaduna, inji Sanata Uba Sani

Jam’iyar APC ce zata lashe zabukan Kananan Hukumomin da za’ayi a Kaduna, inji Sanata Uba Sani

August 31, 2021
Emanuel Macron ya ce ba za su taba goyon bayan dokar Musulunci a Mali ba

Emanuel Macron ya ce ba za su taba goyon bayan dokar Musulunci a Mali ba

May 30, 2021
Da-Dumi-Dumi: Shugaban Bankin AFDB Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa

Da-Dumi-Dumi: Shugaban Bankin AFDB Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa

May 7, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In