No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

An Nada Sheikh Mohamed Bin Zayed Sabon Shugaban Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa

By Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
May 14, 2022
in Kasashen Ketare
Reading Time: 1 min read
2 0
0
An Nada Sheikh Mohamed Bin Zayed Sabon Shugaban Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa

By Abbas Yakubu Yaura

An zabi Sheikh Mohamed bin Zayed a matsayin sabon shugaban kasar Hadaddiyar Daular Larabawa.

RELATED POSTS

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan

May 24, 2022
Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya

Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya

May 24, 2022
Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000

Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000

May 20, 2022
Indiya: Wasu Iyaye Sun Shigar Da Karar Dan Su Da Matar Sa Kan Rashin Haifo Musu Jika

Indiya: Wasu Iyaye Sun Shigar Da Karar Dan Su Da Matar Sa Kan Rashin Haifo Musu Jika

May 13, 2022
Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a

Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a

May 13, 2022
Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Dubai Ya Rasu

Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Sheikh Khalifa bin Zayed Ya Rasu

May 13, 2022

A cewar Khaleej Times, Zayed ya gaji dan uwansa Sheikh Khalifa bin Zayed Al Nahyan, wanda ya rasu ranar Juma’a yana da shekaru 73 a duniya.

Shugaban mai shekaru 61, zai kasance shugaban kasar na uku kuma na 17 wanda ya mulki Abu Dhabi.

Majalisar koli ta tarayyar kasar ce ta sanar da zaben sa a matsayin shugan kasa ranar Asabar.

An bayyana cewa, majalisar koli ta tarayya ta gudanar da taro a fadar Al Mushrif da ke birnin Abu Dhabi inda ta zabi Sheikh Mohamed bin Zayed a matsayin shugaban kasar UAE baki daya.

Sabon shugaban zai ci gaba da mulki na tsawon shekaru biyar kafin ya samu damar sake tsayawa takara.

A ranar juma’a ne dai Sheikh Mohamed Bin Zayed ya sanar da cewa gwamnatin kasar ta ba da sanarwar kwanaki 40 na zaman makoki tare da yin umarnin ayi kasa kasa da tutoci daga ranar Juma’a.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sannan ta dakatar da ayyukan gwamnati da masu zaman kansu na kwanaki uku na farkon zaman makoki.

Sheikh Khalifa ya zama shugaban UAE na biyu a watan Nuwamba shekarar 2004.

Ya gaji mahaifinsa a matsayin sarkin Abu Dhabi na goma 16.

Tags: Daular LarabawaSheikh Mohamed bin Zayed
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan
Kasashen Ketare

Taliban Ta Rattaba Hannu Kan Wata Yarjejeniya Da UAE Don Gudanar Da Tashoshin Jiragen Sama Na Afganistan

May 24, 2022
Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya
Labarai

Talauci ko Neman Sauƙi: Rahoto ya nuna ƙaruwar sayen Tsofaffin wayoyin iPhone, Samsung da Kashi 10 a Najeriya

May 24, 2022
Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000
Labarai

Mutumen da yayi Safarar Matar shi don Karuwanci, ya saida Ɗan sa N600,000

May 20, 2022
Indiya: Wasu Iyaye Sun Shigar Da Karar Dan Su Da Matar Sa Kan Rashin Haifo Musu Jika
Kasashen Ketare

Indiya: Wasu Iyaye Sun Shigar Da Karar Dan Su Da Matar Sa Kan Rashin Haifo Musu Jika

May 13, 2022
Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a
Kasashen Ketare

Afghanistan: Fashewar Wani Abu ya Jikkata Mutane 3 suna Tsaka da Sallar Juma’a

May 13, 2022
Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Dubai Ya Rasu
Kasashen Ketare

Da Dumi-duminsa: Shugaban Kasar Hadaddiyar Dular Larabawa Sheikh Khalifa bin Zayed Ya Rasu

May 13, 2022
Next Post
Yanzu-Yanzu: El-Rufa’i Ya Haramta Duk Wani Nau’in Zanga-zangar Addini A Kaduna

Yanzu-Yanzu: El-Rufa'i Ya Haramta Duk Wani Nau'in Zanga-zangar Addini A Kaduna

Mutane Uku Sun Mutu, Biyu Sun Jikkata Sakamakon Ruftawar Ginin Wani Shago A Ebonyi

Mutane Uku Sun Mutu, Biyu Sun Jikkata Sakamakon Ruftawar Ginin Wani Shago A Ebonyi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Gwamna Sule ya bukaci Fulani su amince da shirin NLTP a Nasarawa

February 4, 2021
Shinkafi ya Gargadi Gwamna El-Rufa’i kan shiga siyasar Zamfara

Shinkafi ya Gargadi Gwamna El-Rufa’i kan shiga siyasar Zamfara

July 2, 2021
Ƴan Sanda

Ɗan Sanda ya kashe abokin aikin sa da wuƙa har lahira a Bayelsa

November 5, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In