• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Ilimi

An Samu Gawarwakin Wasu Daliban Jami’ar KWASU 2 A Dakin Kwanan Dalibai

An samu gawarwakin wasu dalibai biyu na Jami’ar Jihar Kwara (KWASU), Malete, Tobiloba Daniel da kuma masoyinta, Arewa Abayomi, a dakin kwanan dalibai na Daniel.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
August 30, 2022
in Ilimi
Reading Time: 1 min read
3 0
0
An Samu Gawarwakin Wasu Daliban Jami’ar KWASU 2 A Dakin Kwanan Dalibai
4
SHARES
39
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Abbas Yakubu Yaura

An samu gawarwakin wasu dalibai biyu na Jami’ar Jihar Kwara (KWASU), Malete, Tobiloba Daniel da kuma masoyinta, Arewa Abayomi, a dakin kwanan dalibai na Daniel.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa wadanda suka mutun dukkansu dalibai ne masu matakin aji na 200 kuma suna tsaka rubuta jarabawa ne kafin faruwar lamarin.

KARANTA WANNAN LABARIN: Yajin Aikin ASUU: FG Ta Gayyaci NUC,VCs Zuwa Taro Na Musamman

Da take mayar da martani kan lamarin, Daraktar hulda da jami’a ta KWASU, Dakta Saeedat Aliyu, ta ce babu wata sanarwa a hukumance kan lamarin.

Sai dai kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Ajayi Okasanmi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce: “Bayanan an gano gawar dalibai biyun a cikin dakinsu, kuma an sanar da ‘yan sanda.

“Jami’an mu ne suka rugo kofar sannan aka kai su Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ilorin (UITH) domin a tantance su.”

“Ana ci gaba da bincike kan lamarin,” in ji Okasanmi.

A wani labarin kuma Da Dumi-dumi: Tinubu, Shettima, Gwamnonin APC Sun Dira Gidan Jonathan

Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya jagoranci manyan jiga-jigan jam’iyyarsa zuwa gidan tsohon shugaban kasa Goodluck.

Cikin wadanda suka ziyarci tsohon shugaban kasar akwai Sanata Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar APC, da gwamnoni biyar.

Tags: DalibaiJami'ar Kwara
Previous Post

Yajin Aikin ASUU: FG Ta Gayyaci NUC,VCs Zuwa Taro Na Musamman

Next Post

Borno: Kotu Ta Bada Umarnin Sake Zaben Fidda Gwani Na PDP A Mazabar Hawul/Askira- Uba

Next Post
Borno: Kotu Ta Bada Umarnin Sake Zaben Fidda Gwani Na PDP A Mazabar Hawul/Askira- Uba

Borno: Kotu Ta Bada Umarnin Sake Zaben Fidda Gwani Na PDP A Mazabar Hawul/Askira- Uba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Auto Draft

Saudi Arabiya ta sanar da buƙatar karbar bakuncin gasar cin kofin duniya

October 4, 2023
Bola Tinubu

Jami’ar Jihar Chicago: Takardun Tinubu ba na bogi ba ne ba – Fadar Shugaban Kasa

October 4, 2023
Jamiyyar APC A Wata Jiha Ta Kori Zababben Sanata Da Dan Takarar Gwamna

APC ta Yi Watsi da Hukuncin Kotun Sauraren Kararrakin Zabe

October 4, 2023
Majalisar Dattijai
Labarai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC
Labarai

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar
Labarai

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha
  • NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai
  • Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In