No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Ilimi

ASUU: Malaman Kaduna sun Watsar da Maganar El-Rufai, Sun ƙi duba Jarrabawa

Hukumar kula da makarantar ta buƙaci Ɗaliban da su koma karatu domin jarrabawar su bayan barazanar da Gwamnan ya yi.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
August 4, 2022
in Ilimi, Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
ASUU: Malaman Kaduna sun Watsar da Maganar El-Rufai, Sun ƙi duba Jarrabawa

ASUU: Malaman Kaduna sun Watsar da Maganar El-Rufai, Sun ƙi duba Jarrabawa

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022

Ƙungiyar Malaman jami’o’in Najeriya ASUU reshen Jihar Kaduna (KASU) ta ki komawa karatu duk da barazanar da Gwamna Nasir El-Rufai ya yi na korar su.

Hukumar kula da makarantar ta buƙaci Ɗaliban da su koma karatu domin jarrabawar su bayan barazanar da Gwamnan ya yi.

A ranar Litinin din da ta gabata ne aka ga wasu daga cikin daliban a darussa suna rubuta jarabawarsu ƙarƙashin kulawar Shugaban Jami’ar da sauran ma’aikata.

KARANTA WANNAN LABARIN: Yan bindiga Sun Yi Garkuwa Da Majinyaciya A Zaria

Daily Trust ta tattaro cewa ‘ya’yan kungiyar ASUU sun ki shiga aikin sa ido inda suka yi ikirarin cewa yajin aikin na ci gaba da gudana don haka ba za su shiga jarrabawar ba.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Kungiyar a wani labari da ta fitar a karshen taronta na Jami’ar Kaduna da ta gudanar a ranar Litinin ta ce an samu kura-kurai a lokacin jarrabawar.

Shugaban Ƙungiyar ASUU -KASU reshen jihar, Kwamared Peter Adamu da Comrade Usman Abbas, Sakataren Ƙungiyar ne suka sanya wa kudurin sanya hannun.

Ƙudirorin sun kasance kamar haka “Ya kamata Ƙungiyar ta tattara duk wasu kura-kurai da rashin bin ka’ida da aka samu wajen gudanar da wasu ’yan jarrabawar da aka yi sannan kuma ta mikawa Hukumar Jami’ar Kasa.

“Mambobin ASUU-KASU ba su shiga domin gudanar da jarrabawa a jami’ar saboda yajin aikin da ake yi.

“Ana rubuta duk wani nau’i na cin zarafi na yajin aikin da mambobin kungiyar suke yi, kuma za a yi amfani da matakin ladabtarwa kamar yadda kundin tsarin mulkin kungiyar ya tanada a daidai lokacin da ya dace,” in ji shi.

A nasa martanin, Shugaban Jami’ar Farfesa Abdullahi Ashafa, ya ce, a bangaren hukumar, KASU- ASUU na goyon bayan Jami’o’in Tarayya ne kawai.

” A kan haka ne muka ga ya kamata mu kasance masu kishin kasa, dalibanmu sun shafe sama da watanni biyar suna gida ba tare da karatu b

Tags: ASUUKadunaKASU
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto
Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022
Next Post
Taswirar Jahar Filato

Jahar Plateau Ta Ƙwace Lasisin Duk Makarantun Firamare, Sakandare masu zaman kansu

Bola Tinubu

Da Ɗuminsa: APC ta tabbatar da Lalong a matsayin DG na yakin neman zaben Tinubu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Jami’an soji sun kubutar da mutane 15 a Kaduna

Da-Dumi-Dumi: Bom ya tashi a kusa da wani sansanin sojin Jalingo

May 11, 2022

Harin Imo: Sufeta Janar na yan sanda ya umarci yan sanda su kare kan su da makamai

April 6, 2021
Yanzu-Yanzu: Mutum 2 Sun Mutu, A Wani Hadarin Mota, Kusa da Garin Ilorin

Yanzu-Yanzu: Mutum 2 Sun Mutu, A Wani Hadarin Mota, Kusa da Garin Ilorin

November 1, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In