No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

ASUU Ta Fusata, Ta Ce Dole Ne Gwamnati Ta Biya Dukkan Bukatunta Kafin Janye Yajin Aiki

Shugaban kungiyar, Farfesa Emmanuel Osodeke, ne ya bayyana hakan

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 20, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
5 0
0
ASUU ta yi barazanar sake shiga yajin aiki

 

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

 

 

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasa ASUU a ranar Talata ta ce ba ta da wani shiri na dakatar da yajin aikin da ta ke yi sai dai kawo karshensa na dindindin.

Sai dai ya ce irin janyewar na iya faruwa ne kawai idan an biya dukkan bukatun.

Shugaban kungiyar, Farfesa Emmanuel Osodeke, ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a Abuja.

“Muna son kawo karshen yajin aikin. Ba mu dakatar da yajin aikin ba. Za ku iya kawo karshen yajin aikin ne kawai idan an biya dukkan bukatun mu,” inji shi yayin da yake martani ga Gwamnatin Tarayya.

Buy JNews
ADVERTISEMENT


Yayin da yake yaba kokarin wasu masu ruwa da tsaki kan yajin aikin, Osodeke, ya ce “ba a gama ba har sai an gama biyan bukatun kungiyar!”

A wani rahoto da kafafen yada labarai ke yadawa cewa Gwamnatin Tarayya na shirin kara albashin ‘yan kungiyar ASUU da kashi 100, Osodeke ya ce, “Ba mu da masaniya kan wata sabuwar yarjejeniya. Idan gwamnati na son tattaunawa da mu, sun san hanyar da ta dace.”

Tun da farko a wata hira da jaridar The PUNCH, Osodeke ya ce har yanzu kungiyar ba ta samu wani kira ko gayyata daga gwamnati ba tun bayan ganawar karshe da Farfesa Nimi Briggs a ranar 16 ga watan Yuni shekarar 2022.

Wannan na zuwa yayin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, ya umurci ministan ilimi, Adamu Adamu, da ya kawo karshen yajin aikin watanni biyar da ASUU da wasu kungiyoyin kwadagon jami’o’i uku su ke yi, cikin makonni biyu.

Buhari ya bayar da wa’adin ne bayan da ma’aikatu da hukumomi da ma’aikatun gwamnati da ke ci gaba da tattaunawa kan yadda za a sasanta tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyoyin kwadago sun yi masa bayani.

Bayan jawabin ne daga MDAs da dangogin su, shugaban ya umurci ministan ilimi da ya kawo karshen duk wata takun saka tsakaninsa da ASUU a cikin makonni biyu tare da kawo masa rahoto matakin da ya dauka.

Tags: ASUUyajin aiki
Share2Tweet2Share1
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Daga Yanzu Sai Kun Nemi Izinin Bada Sarauta — Gargaɗin Matawalle Ga Sarakunan Zamfara

Daga Yanzu Sai Kun Nemi Izinin Bada Sarauta -- Gargaɗin Matawalle Ga Sarakunan Zamfara

Masu Yin Burodi Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Daga Gobe

Masu Yin Burodi Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Daga Gobe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Yanzu-Yanzu: Tinubu ya Iso Nigeria daga Burtaniya

Yanzu-Yanzu: Tinubu ya Iso Nigeria daga Burtaniya

October 8, 2021
Hukumar Kashe Gobara Ta Anambra Ta Yi Arangama Da Tashin Gobara Biyar A Rana Guda

Hukumar Kashe Gobara Ta Anambra Ta Yi Arangama Da Tashin Gobara Biyar A Rana Guda

February 1, 2022
Yan tawaye ne suka Hallaka Shugaban Kasar Chadi: In ji dakarun soji

Yan tawaye ne suka Hallaka Shugaban Kasar Chadi: In ji dakarun soji

April 20, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In