No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Ilimi

ASUU Ta Zargi Ministan Kwadago Da Boye Gaskiyar Lamari Kan Yajin Aikin Da Suke Yi

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) reshen Jami’ar Usmanu Danfidiyo Sokoto ce tayi wannan furucin bayan wani abu da ta kira Karya d ministan yayi mata

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
July 18, 2022
in Ilimi, Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
ASUU Ta Zargi Ministan Kwadago Da Boye Gaskiyar Lamari Kan Yajin Aikin Da Suke Yi

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) reshen Jami’ar Usmanu Danfidiyo Sokoto ta zargi Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Mista Chris Ngige da rashin fadawa ‘yan Najeriya gaskiyar halin da ASUU ke ciki kan rikicinsu da Gwamnatin Tarayya.

Kungiyar a wani taron manema labarai da ta gudanar a jiya Lahadi, a sakatariyar kungiyar ‘yan jaridu ta kasa dake Zuru kan titin zuwa Sokoto, ta bayyana ministan kwadago Ngige a matsayin wani cikas a tattaunawar da kungiyar ta ASUU da gwamnatin tarayya ke yi.

Wadda kuma tattaunawa ce kan yadda za a kawo karshen yajin aikin da ASUU ta dade tana yi.

Shugaban kungiyar Mista MN Almustapha a jawabinsa ga manema labarai ya ce Minista Ngige ya yi zargin cewa ASUU reshen Sakkwato ta yaye daliban likitanci a lokacin da suke yajin aikin, inda ya kara da cewa ASUU reshen jami’ar Usmanu Danfidiyo ba ta yaye ko wane dalibi tun da aka fara yajin aikin.

Tun daga watan Fabrairu Kungiyar ta kalubalanci Ministan Kwadago da ya gabatar da duk wata hujja ta gaskiya da za ta goyi bayan ikirarin nasa da suka yi wa lakabi da karya.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ce babu wata wasika da Shugaban Jami’ar Usman Danfodiyo Sokoto ya rubuta, ko daya daga cikin wakilansa ko wani jami’in kungiyar da ke nuna cewa malaman Likitan ba sa yajin aiki a UDUS.

A cewar ASUU, ministan na kwadago ya yi nasarar yaudarar masu ruwa da tsaki a fafutukar cewa ba za a iya warware matsalar da ke tsakanin ASUU da gwamnatin tarayya ba.

Tags: ASUUNgige.Usman Danfodiyo
ShareTweetShare
Ibrahim Hassan Hausawa

Ibrahim Hassan Hausawa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post

Da Alama Ra'ayoyin Kanawa Sun Banbanta, Kan Dokar Hana Adaidaita Sahu Bayan 10 Na Dare

Lasisin Tuki 7, 408 Ne Ba A Karba Ba Tun Da Aka Kammala Su A Delta – FRSC

Lasisin Tuki 7, 408 Ne Ba A Karba Ba Tun Da Aka Kammala Su A Delta - FRSC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Da Dumi-dumi: Fashewar Ta Afku A Wajen Maiduguri Yayin Da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Kai Ziyara

Da Dumi-dumi: Fashewar Ta Afku A Wajen Maiduguri Yayin Da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Kai Ziyara

December 23, 2021

Labarai Cikin Hotuna: Ku Kalli Hotunan Yadda Iyalan Shugaba Buhari Suka Taya Shi Murnar Shiga Zango Na Biyu A Karagar Mulki

May 31, 2019
Babu wanda ya tsira daga hadarin jirgin Kamaru – rahoto

Babu wanda ya tsira daga hadarin jirgin Kamaru – rahoto

May 12, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In