No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Babu abinda APC, PDP ke gare su ga Jama’ar Osun — Kwankwaso

A cewar sa, ƙudirin NNPP na karɓe Najeriya ya fara daga Osun, a yayin da dukkanin manyan Jam'iyyu na Ƙasa basu da abinda zasu iya yi.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 8, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Kwankwaso

Kwankwaso

Babu abinda APC, PDP ke gare su ga Jama’ar Osun — Kwankwaso

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa a Jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a ranar Alhamis yace dukkanin Jam’iyyu biyu na APC da PDP, sun kasa, sai yayi kira ga Al’umma a Jahar Osun da su zaɓi Jam’iyyar NNPP a zaɓen Gwamna na ranar 16 ga watan juli.

Kwankwaso
Kwankwaso

KARANTA WANNAN LABARIN: Cikin Kwana 2, Za A Iya Kamo Ƴan Boko Haram Da Suka Tsere — Ali Ndume

A cewar sa, ƙudirin NNPP na karɓe Najeriya ya fara daga Osun, a yayin da dukkanin manyan Jam’iyyu na Ƙasa basu da abinda zasu iya yi. Ya bukaci masoyan sa, dasu zama a shirye a kowane lokaci domin zaɓar Ɗan Takarar Jam’iyyar a lokacin zaben Gwamna.

Kwankwaso, wanda yayi jawabi a Osogbo a taron da NNPP ta shirya, domin gangamin yaƙin neman zaɓe na Ɗan Takarar ta a Osun, Dr Oyelami Saliu, Yayi kira ga masu rajistar Katin Zaɓe da basu karba ba, suje su karɓa, tare marawa Jam’iyyar baya a lokacin zaɓen.

Yace “ƴaƴan Jam’iyyar mu da dama a shirye suke su zaɓi Ɗan Takarar Gwamna na Jam’iyyar mu dake zuwa.

“Magoya bayan mu naso su ga sabuwar Najeriya daga Osun. Tsarin Jam’iyyar mu shine haɗin kai, ba tare da kula ta Ɓangaran ci, Addini a wannan ƙasar. Waɗanda basu karbi Katin Zaɓe suje su karɓa, sannan su zaɓi Jam’iyyar mu.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Ƙasa zaɓar Jam’iyyar mu domin kawo cigaba mai ma’ana, na nufin baiwa wadancan damar cigaba da mulkar mu. Dukkanin mu, mun san wadannan Jam’iyyun sun kasa mana, kuma babu abinda zasu bada. Mu kore su kawai, kuma wannan ya fara ne daga wannan Jahar.

Tags: KwankwasoNNPP.Osun
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Kwamitin Uba Sani a Majalisar Dattijai ya tantance Umar Yahaya a matsayin Shugaban Hukumar UFTF

Kwamitin Uba Sani a Majalisar Dattijai ya tantance Umar Yahaya a matsayin Shugaban Hukumar UFTF

Shugaba Buhari ya ziyarci Gidan Yarin Kuje, Abuja

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin Tarayya ta fitar da sunaye da hotunan Ƴan Ta'addan da suka tsere daga Yarin Kuje

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Buhari ga ƴan Diflomasiyya: Kada ku saka mana baki a Harkokin Siyasar mu na gida

February 10, 2022

Za A Fara Karbar Kudin Aikin Hajji Na 2021 A Jihar Katsina

December 20, 2020
An lalata kwalaben giya kimanin 10,000 a Jihar Bauchi

An lalata kwalaben giya kimanin 10,000 a Jihar Bauchi

May 28, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In