• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Babu Batun Bincikar Matar Marigayi Ado Bayero, Da Matar Sarki Sunusi Na Ii -Hukamar Yaki Da Rashawa

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 21, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Uzairu Dauda Bunga

An karyata zargin da jama’a keyi na cewa, hukumar karbar korafe korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jahar Kano zata gayyaci matar mai martaba sarkin Kano don amsa wasu tambayoyi kan zargin da aka yiwa mijinta.

Hukumar karbar korafe korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jahar Kano ita ta bayyana hakan, cikin wata takarda dauke da sa hannun daraktan karbar korafe korafe da sasanta al’umma na hukumar.

Takardar ta bayyana cewa, hukumar bata da masaniya kan wani mutum da ta aika masa da takardar gayyata, cewa bashi da lafiya. Sai dai ta karbi takarda dake nuni da tafiya wajen jinya da babu wata shaida ta wani Asibiti a nan Najeriya, Sannnan Babu wata alama da zata nuna amincewar abun da ake ikrari akai.

Sannan hukumar na zargin masaruatar Kano, sakamakon rashin bayanai karara kan hanyar da aka cire kudaden da ake zargi, sakamakon rashin hadin Kai da Masarautar ke nunawa hukumar domin samar da sahihan bayanai.

Sakamakon hakan, hukumar ta yanke shawarar janye gayyatar farko ta ranar 17 ga watan Yuni 2019, tare da bukatar Masarautar ta basu bayanan da suke nema bisa kundin tsarin hukumar sashe na 31 Kamar yadda akayi kwaskwarima a shekarar 2008 .

Hukumar ta bukaci a mika takardar tallafin jinya da aka bawa kowa ake magana akanta daga cikin kudin in har Akwaita.

Sannan ta umarci a hada da shaidar kwanciya a Asibitin dake kasar wajen, domin baiwa hukumar damar binciken daya dace.

Kazalika Hukumar ta Ce ta lura da wasu Gidajen Jaridar Soshiyal Midiya na Bogi, da ake Amfani da su domin Yada Karya da Kazafi don cimma wata Manufa ta Siyasa.

Duk da Muna da Labarin Irin Dimbin Kudaden da wasu Marasa Kishin Kasa suka Fitar domin Kawai su ga sun Kawo ma Binkicenmu Tasgaro da Yada karya a Kanmu, amma muna Jaddada Musu cewa da Sannu Gaskiya za ta yi Halinta.

Previous Post

Wata Sabuwa: An Rantsar Da Mutum Biyu A Matsayin Shugabannin Majalisar Dokokin Jihar Bauchi

Next Post

Amarya ‘Yar Wata Shida Ta Caka Ma Mijinta Wuka

Next Post

Amarya 'Yar Wata Shida Ta Caka Ma Mijinta Wuka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Auto Draft

Saudi Arabiya ta sanar da buƙatar karbar bakuncin gasar cin kofin duniya

October 4, 2023
Bola Tinubu

Jami’ar Jihar Chicago: Takardun Tinubu ba na bogi ba ne ba – Fadar Shugaban Kasa

October 4, 2023
Jamiyyar APC A Wata Jiha Ta Kori Zababben Sanata Da Dan Takarar Gwamna

APC ta Yi Watsi da Hukuncin Kotun Sauraren Kararrakin Zabe

October 4, 2023
Majalisar Dattijai
Labarai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC
Labarai

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar
Labarai

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha
  • NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai
  • Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In