No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Babu Kokwanto Tinubu Zai Lashe Ƙuri’un Jahar Kaduna a 2023 — Sanata Uba Sani

Sanata Uba Sani ya bayyana haka a lokacin da yake jawabi akan Ƙaddamar da Shettima a Matsayin Abokin Takarar Tinubu a Zaɓen 2023.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 23, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Gawuna ya lallasa Sha’aban Sharaɗa, ya lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Kano

Babu Kokwanto Tinubu Zai Lashe Ƙuri’un Jahar Kaduna a 2023 — Sanata Uba Sani

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

Sanata Uba Sani wanda shine Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kaduna a Jam’iyyar APC ya ce ko tantama ba shi da shi cewa ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na APC ne zai lashe jihar Kaduna a Zaɓen Shugaban Ƙasa da za a yi a 2023.

Sanata Uba Sani ya bayyana haka a lokacin da yake jawabi akan Ƙaddamar da Shettima a Matsayin Abokin Takarar Tinubu a Zaɓen 2023.

KARANTA WANNAN LABARIN: Hukumar NPC Ta Yunkuro Gabanin Aikin Kidayar 2023
” Ina so ku ɗauki takarda ku rubuta, ku ce nine na faɗi, a Jihar Kaduna Tinubu da Kashim Shettima ne za su kwankwaɗi madarar ƙuri’un mutanen Kaduna. Kuma ina tabbatar muku cewa za ku faɗi na ce haka bayan zaɓe ina so ku shaida haka” Inji Uba Sani.

Uba ya ƙara da cewa mutane na yi wa Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai shiga sharo ba shanu, su na yanke hukunci a kansa akan abubuwan da basu sani ba, bayan kuma ba haka bane.

” Ina son in gaya wa duniya cewa shugaban mu kuma Gwamnan mu mai adalci, Nasir El-Rufai ne ya fara kiran Kashim Shettima bayan Tinubu ya bayyana shi a matsayin Ɗan Takarar Mataimakin Shugaban Ƙasa na jam’iyyar APC.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Amma kuma maliya da masu hassada suka garzaya wasu kafafen yaɗa labarai suka riƙa kantara masa ƙarya, suna faɗin wani abu daba haka ba.

” El-Rufai na tare da wannan zabi sannan yana tare da Tinubu 100 bisa 100.

Bayan haka sai Sanata Uba Sani ya ƙaddamar da Kashim Shettima shugaban kungiyar Matan Arewa masoya Tinubu wanda a wurin wannan taro ya kwarzanta Shettima da Tinubu da yi musu alƙawarin lallai za su yi aiki tukuru wajen ganin su ne suka yi nasara a jihar Kaduna idan zabe ya zo.

Tags: KadunaSanata Uba SaniTinubu
Share2Tweet1Share1
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
Zaben 2023: Jihar Kano Nada Yan Takarar Gwamna Daga Jam’iyyu 14 – INEC

Zaben 2023: Jihar Kano Nada Yan Takarar Gwamna Daga Jam'iyyu 14 - INEC

Dapo Abiodun

Abiodun Ya Kori Ɗan Kwangila, Ya Ba FG Makonni Biyu Ta Gyara Titin Legas-Abeokuta.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

An Horas Da Malaman Makarantar Firamare 3, 552 A Oyo

January 11, 2021
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Bisa Laifin Kashe Matarsa

‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Bisa Laifin Kashe Matarsa

September 8, 2021
Yanzu-Yanzu: NCDC ta ce, An gano Mutum 2 Dauke da Cutar Corona Samfarin Omicron a Nigeria

Yanzu-Yanzu: NCDC ta ce, An gano Mutum 2 Dauke da Cutar Corona Samfarin Omicron a Nigeria

December 1, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In