No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Bacin Rai Yasa Wani Mutum Ya Bankawa Gidansa Wuta A Kwara

Olumuyiwa, a nasa jawabin, ya yi kira ga mazauna jihar da su kara sanya ido ga gidajensu

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 4, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Bacin Rai Yasa Wani Mutum Ya Bankawa Gidansa Wuta A Kwara

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

 

Wani mutum da ba a bayyana sunan sa ba, ya cinna wa gidansa wuta da gangan a jihar Kwara, kamar yadda jami’an hukumar kashe gobara ta jihar suka bayyana.

Mista Hassan Adekunle, wanda shi ne kakakin daraktan hukumar kashe gobara ta jihar Kwara, Falade Olumuyiwa, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa.

Ya bayyana cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:28 na safiyar jiya Lahadi a yankin Lekki Phase One da ke unguwar Eyenkorin a Ilorin, babban birnin jihar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Adekunle, yayin da yake zantawa da manema labarai ya ce mutumin ya yi ikirarin cewa da gangan ya fesa ma gidan mai mai dakuna uku tare da cinna masa wuta saboda tsananin takaicin matarsa.

A cewarsa, gobarar ta iya kone gidan kurmus, amma wani mazaunin yankin da ya yi gaggawar sanar da hukumar kashe gobara game da lamarin ya taimaka wajan saukaka lamarin..

Adekunle ya kara da cewa, daukin gaggawar da jami’an hukumar kashe gobara suka kai ne ya sa aka shawo kan gobarar tare da hana ta yaduwa zuwa wasu sassan gine-ginen yankin.

Olumuyiwa, a nasa jawabin, ya yi kira ga mazauna jihar da su kara sanya ido ga gidajensu, ofisoshinsu, da kuma duk inda suka samu kansu.

A wani labarin kuma na daban

A hukumance an ayyana bullar cutar Ebola ta baya-bayan nan a Kongo, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) a ranar Litinin din nan.

Hukumad ta ce barkewar cutar ta shafi lardin Equateur da ke arewa maso yammacin kasar, inda aka samu bullar cutar ta farko a ranar 23 ga Afrilu.

Ya ce a cikin dukka, an tabbatar da kamuwa da cutar mutane guda hudu da kuma mutum daya da ake zargi da kamuwa da cutar, amma majinyatan duk sun mutu ne sanadiyyar cutar.

A wata barkewar da ta gabata a lardin tsakanin Yuni zuwa Nuwamba 2020, an gano jimillar mutane 130 kuma mutane 55 sun mutu.

Koyaya, barkewar sabuwar cutar ita ce ta 14 da aka rawaito a cikin ƙasar mai mutane miliyan 90 tun 1976.

A tsakanin shekarar 2014 zuwa 2016, cutar ta barke a mafi girman garuruwa a yammacin Afirka inda sama da mutane 11,000 suka mutu.

Cutar Ebola takan haifar da zazzabi mai zafi da zubar jini a cikin jikk, kuma tana yin barazana ga rayuwa. (dpa/NAN)

Tags: Gida.GobaraWuta
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Crostiano Ronaldo ya shirya rage albashinsa don tilasta barin Manchester United

Crostiano Ronaldo ya shirya rage albashinsa don tilasta barin Manchester United

Gwamnatin Jihar Kano Ta Biya Kudin Jarabarwar NECO

Kaso Na 3 Na Horar Da Ma'aikatan Kano A Fannin Ilimi Ya Fara Gudana A Shiyyoyi Uku Na Jihar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
'Yan Ta'adda Sun Kashe Mutum 480 A Burkina Faso

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mutum 480 A Burkina Faso

September 13, 2021
Duk Da Umurnin Kotu Amma Sojoji Sun Hana Manoma Noma A Zariya

Duk Da Umurnin Kotu Amma Sojoji Sun Hana Manoma Noma A Zariya

September 25, 2021

Rasuwar Mahaifiyar Sarkin Gujba: Buhari Ya Mika Ta’aziyyarsa

July 12, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    877 shares
    Share 351 Tweet 219
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    625 shares
    Share 250 Tweet 156
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In