• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Ban Yi Aune Ba Naganni Musulma, A Lokacin Da Nake Kokarin Nuna Musulunci A Wata Mummunar Kama -Wata Matashiya

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 2, 2019
in Uncategorized
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Suna na Miranda, ni musulma ce na san Addinin Musulunci kuma na shige shi a shekarar 2001, ni yar Texas, dake kasar USA, ni Ina cikin Addinin Krista ne a tsawon rayuwa ta, ban san lokacin dana shiga Addinin Musulunci ba na daura damarar nunawa duniya cewar Addinin MusuIunci Addinine abun gudu karshe na ganni a cikin shi dumu dumu.

Wato ni Miranda, na tashi a ciki gida ne mai rike da Akida mafi girma a bangaren Addinin Kiristanci, lokacin ina Yar kimanin shekaru 14 ina zaune ina kallon Labari a talabijin sai naga wata mata tana Kuka tana baiwa mai daukar rahoto labarin cewar an kashe Mijin ta kuma Addinin Musulunci Addini ne Wanda ya kawo zaman lafiya a duniya baki daya, na tausayawa Matar sosai hakan yasa na tambayi Iyaye na game da Addinin Musulunci sai suka ce Matar mayaudariya ce babu wani abun kirki a Addinin Musulunci hasalima Addini ne marar kyau abun kyama ga karya.

Tun daga lokacin na tsani Addinin tare da shan Alwashin ganin na nunawa duniya illar addinin, wata rana a makarantar mu sai aka bamu dama muyi rubutu game da ko wane irin addini wasu suka dauki addinai da dama ni kuma na zabi Musulunci don in yi rubutun suka don Al’umma su guji Addinin, to babu inda zan iya samu cikakken bayani game da Musulunci sai a yanar gizo kuma an gaya mun cewar lallai bazan sami labarin yadda aka sami Musulunci ba sai na yi bincike a Alkur’ani da kuma wani littafi na kusa da shi mai suna Hadisi, na yi bincike sosai a yanar gizo cikin Alkura’ani da Hadisi na kasa samun Hujja koda kwara daya da zan iya suka da nuna Musulunci munmunan Addini ne na kwashi tsawon kwanaki a kan haka kai sai dai na hakura.

Jaridar Dimokuradiyya

Lokacin da nake cika shekaru 15, nayi wani mafarki mai razanarwa ina daga kwance cikin mazanancin Bacci sai wani farin mutun da Fararan kaya a kan Doki yake mun magana daga cikin maganganun shi, bayan na farka daga bacci wata kalma kawai nake iya tunawa wacce ya dunga maimaita mun ita ce “ALLAH”, bisa dogaro da haka sai na tsunduma bincikar maanar wannan kalmar a kafar YouTube da wasu bangarori a Yana karshe kawai sai na kuma gani na a ciki Alkur’ani da Hadisi ta cikin yanar gizo.

Tun daga lokacin na fara sake sake na shiga dimuwa sosai, a takaice da kawai na karbi kalmar shahada na gane Addinin Musulunci shine Addinin gaskiya, yanzu haka ina mai shekaru 20 a duniya.

Allahu Akbar yadda na karbi Musulunci kenan.

Jaridar Dimokuradiyya

Previous Post

Yadda Liverpool Ta Doke Totenham A Wasan Karshe Na Kofin Nahiyar Zakarun Turai

Next Post

Tafiyar Buhari Taron Musulunci Bayan Rantsuwa Abun Damuwa Ne – Kungiyar Kiristoci

Next Post

Tafiyar Buhari Taron Musulunci Bayan Rantsuwa Abun Damuwa Ne - Kungiyar Kiristoci

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2279 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2051 shares
    Share 820 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In