• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Kasuwanci

Bankunan Najeriya Sun Rufe Rassa Guda 234 Da Katin ATMs Guda 649 – IMF

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
November 2, 2021
in Kasuwanci
Reading Time: 1 min read
1 0
0
Bankunan Najeriya Sun Rufe Rassa Guda 234 Da Katin  ATMs Guda 649 – IMF
1
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

By Abbas Yakubu Yaura

Asusun ba da lamuni na duniya, IMF, a jiya yace bankunan Najeriya sun rufe rassa dari 234 da na’urorin cirar kudi ATM guda dari 649 a shekarar 2020 wanda hakan ya haifar da faduwar darajar kudin kasar zuwa naira 4.44 a shekara idan aka kwatanta da naira 4.78 a shekarar 2019.

IMF ta bayyana hakan a cikin bincikenta na samun damar Kudi na shekarar 2021 da Ci gaban da aka fitar jiya.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa rahoton yace kasashen duniya na amfani da alamomi guda biyu na FAS wajen sanya ido kan manufa 8.10 na shirin ci gaba mai dorewa na shekarar 2030 (SDGs) da ke da nufin karfafa karfin cibiyoyin hada-hadar kudi na cikin gida don fadada hanyoyin yin ayyukan banki da hada-hadar kudi.

Alamomin FAS guda biyu sune Adadin rassan Bankin Kasuwanci na Manya 100,000 da Adadin ATM na Manya 100,000.

A cewar rahoton, Najeriya ta sami raguwa a cikin waɗannan mahimman bayanai na FAS guda biyu da wasu alamomi guda 12 a cikin alamomi 64 da FAS ta auna.

Sannan a cewar rahoton, ya biyo bayan raguwar rassan bankunan kasuwanci a Najeriya zuwa dubu 5,158 a shekarar 2020 daga 5,392 a shekarar 2019. Sakamakon haka, adadin rassan bankunan kasuwanci na 1,000 km2 a Najeriya ya ragu zuwa 5.94 a shekarar 2020 daga 5.68 zuwa shekarar 2019.

Haka kuma, Adadin ATMs na kowane kilomita 1,000 a Najeriya ya ragu zuwa 20.65 a shekarar 2020 daga 21.36 a shekarar 2019. Rahoton na IMF ya kuma nuna cewa an samu raguwar adadin masu karbar kudi ta wayar salula a Najeriya zuwa 129,154 a shekarar 2020 daga 145,800 a shekarar 2019. kashi 11 cikin dari sun ragu.

Tags: ATMBankunarassa
Previous Post

BUK zata karrama Gwamna Ganduje bayan warewa ilimi kaso mai tsoka a kasafin 2022

Next Post

Rushewar Ginin Ikoyi: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Jihar Legas, Ta Shirya Ayyukan Ceto

Next Post
Rushewar Ginin Ikoyi: Gwamnatin Tarayya  Ta Jajantawa Jihar  Legas, Ta Shirya Ayyukan Ceto

Rushewar Ginin Ikoyi: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Jihar Legas, Ta Shirya Ayyukan Ceto

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In