• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, June 6, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Bayan dogon lokacin da aka iba Kungiyar NDLEA sun sanar da Karin girma wa ma’aikatan 3,506

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 19, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
1
1
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Wasu jami’an NDLEA

Bayan dogon lokacin da aka iba Kungiyar NDLEA sun sanar da Karin girma wa ma’aikatan 3,506,

Jaridar PMNEWS ta ruwaito Brig. Gen. Mohamed Buba Marwa (Retd) ya amince da Karin girma wa maaikatan guda dubu uku da dari biyar da shida bayan dogon lokacin da aka iba.

Wannan ya biyo bayan da kwamitin da Gen. Marwa ya nada, Jim kadan bayan ya kama aiki tun bayan tabbatar dashi a matsayin Shugaban Kungiyar.

Kamar yadda bayanai suke zuwa Karin girman ya biyo baya irin dogon bincike da kwamitin sukai kan irin Wanda ya can canta da a karawa girman.

KARANTA:- Ma’aikatan gwamanti sunfi Yan Siyasa cin Hanci cewar Yan Majalissu

Jami’ai 2,910 suna tsakan kanin mukamin Narcotic Assistant I da Superintendent of Narcotics while sannan jami’ai 596 suna tsakan kanin Chief Superintendent of Narcotics and Assistant Commander. Shugaban kungiyar ya yana kan irin yadda nade naden ya kasance a ranar 16 ga watan junin shekarar 2021

Jadawalin Karin girman kamar yadda yadda mutum takwas sune Assistant Commanders General of Narcotics (ACGN) an maida su Deputy Commander General of Narcotics (DCGN); kwamandoji ashirin na Narcotics (CN) zuwa Assistant Commander General of Narcotic, matemakan kwamandoji 54 na Narcotics zuwa kwamandoji Narcotics; matemakan kwamanda Sha hudu na Narcotics zuwa Commander of Narcotics; matemakan kwamandoji 154 naNarcotics zuwa Commander of Narcotics; sannan jami’ai 350 na Chief Superintendents of Narcotics zuwa Assistant Commander.

Narcotics.

Jimillan 630 na Superintendents of Narcotics aka musu Karin girma zuwa Chief Superintendent of Narcotics;

Deputy Superintendent of Narcotics zuwa Superintendent of Narcotics- 41;

Assistant Superintendent of Narcotics I zuwa Superintendent of Narcotics

481 Assistant Superintendent of Narcotics I zuwa Deputy Superintendent of Narcotics

157 Assistant Superintendent of Narcotics II zuwa Assistant Superintendent of Narcotics I

12; Assistant Superintendent of Narcotics II zuwa Deputy Superintendent of Narcotics

187; Chief Narcotic Agent zuwa Assistant Superintendent of Narcotics I

119; Chief Narcotic Agent zuwaAssistant Superintendent of Narcotics

47; Senior Narcotic Agent zuwa Chief Narcotic Agent

1,006; Narcotic Agent zuwa Chief Narcotic Agent

4; Narcotic Agent zuwa Senior Narcotic Agent

68; Narcotic Assistant I zuwa Senior Narcotic Assistant –

1 Narcotic Assistant I zuwa Narcotic Agent -78.

A lokacin da yake bayani bayan kammala basu shaida Karin griman ya dasu zama jajirtattun wajan dakile shiga da fice da akeyi na miyagun kwayoyi

Gen. Marwa yace ” kuyi iya bakin kokarin ku wajan tabbatar da gaskiya da Kai wannan ma’aikatan zuwa layi na daya a kasa.

 

Previous Post

Kungiyar kwallon kafa ta duniya taci tarar kasar Mexico kan ihu da sukai kan kiyayya

Next Post

An sake nada Amina a matsayin mataimakiyar sakataran majalissar dinkin duniya

Next Post

An sake nada Amina a matsayin mataimakiyar sakataran majalissar dinkin duniya

Comments 1

  1. Pingback: Yan bindiga sun Kai Hari a wasu Kauyuka dake Jihar Neja - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2602 shares
    Share 1041 Tweet 651
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2343 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2132 shares
    Share 853 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1908 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109  Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109 Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

June 6, 2023
Kungiyoyin Turai Sun Shiga Zawarcin Messi

Kungiyoyin Turai Sun Shiga Zawarcin Messi

June 6, 2023
An Kuma: Majalisar Dokokin Wata Jiha Ta Dakatar Da Wani Shugaban Karamar Hukuma

An Kuma: Majalisar Dokokin Wata Jiha Ta Dakatar Da Wani Shugaban Karamar Hukuma

June 6, 2023
Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa
Labarai

Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati
Labarai

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade
Labarai

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa
  • Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati
  • Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In