No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Bayan El-Rufa’i ya zaɓi Uba Sani Magajin sa, Dattijo ya janye Takara, Hadiza ta jefar da tayin cigaba da riƙe Mataimakiya

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
May 5, 2022
in Labarai, Siyasa, Wasanni
Reading Time: 3 mins read
75 1
0
Uba Sani

Uba Sani

Dattijo ya janye Takarar Gwamna, Hadiza tayi jifa da damar cigaba da zama Mataimakiya, bayan El-Rufa’i ya zaɓi Uba Sani a matsayin magajin shi

RELATED POSTS

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022

Sani Dattijo, tsohon Shugaban Ma’aikatan Gwamna Nasiru El-Rufa’i na Jahar Kaduna ya sanar da janyewar sa akan ra’ayin sa na tsayawa Takarar Gwamna a Shekarar 2023, biyo bayan amincewa da Gwamnan yayi ma abokin hamayyar sa Uba Sani.

Daily Nigerian ta tattaro cewa, Uba Sani wanda yake Wakiltar Kaduna ta Tsakiya a Majalisar Dattijan Najeriya, shine Ɗan Takarar da maƙarraban Gwmanan suka zaɓa, dana kusan Gwamna, da Iyalai da kuma Ƴan Siyasar APC a Jahar.

A wani taron gaggawa na Masu ruwa da tsaki da Gwamna El-Rufa’i ya kirawo a ranar Laraba, Gwamnan ya gabatar da buƙatar zaɓar Ɗan Takara ta hanyar Sasanci, a gaban masu ruwa da tsaki.

Waɗanda suka halarci taron sun haɗa da Mataimakiyar Gwamnan Jahar Hadiza Sabuwa Balarabe, da Sakataren Gwamnatin Jahar Balarabe Abbas Lawal, Shugaban Majalisar Dokoki Yusuf Zailani, da Sanata Mai Wakiltar Kaduna ta Tsakiya Uba Sani, tsohon shugaban Ma’aikatar Gwamna, Sani Dattijo da sauran Yardaddun Masu ruwa da tsaki.

Wata Majiyoyi data halarci tattaunawar taron ya naƙalto Gwamnan yana cewa mai gadon shi da Farko itace Mataimakiyar Gwamna Hadiza Balarabe, amma ya jefar da wannan tunanin, bayan ya tattauna da Shuwagabannin Addinai, dana Siyasa da sauran masu ruwa da tsaki.

Uba Sani
Uba Sani

KARANTA WANNAN LABARIN: Kebbi: Malami Ya Fi Sauran ‘Yan Takara Yin Fice – Matawalle

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Gwamnan ya ƙara dacewa, tunda tikitin Hadiza Balarabe bazai iya tafiya a banza ba, to don haka ya zaɓi Mr Sani a matsayin Ɗan Takarar Gwamna daya zaɓa.

Gwamnan ya kuma yi wani canje-canje, inda ya bukaci Hadiza Balarabe ta cigaba a matsayin Abokiyar Takarar Uba Sani, damar da taƙi amincewa da’ita nan take.

Gwamnan ya kuma umarci Mr Dattijo daya canja Mazaɓa, ya nemi Sanatan Kaduna ta Tsakiya.

Waɗanda suka halarci taron sun ce Dattijo nan take yayi gaggawar amincewa da hukuncin Gwamnan cikin farin ciki.

A saƙon daya aike a Dandalin Gangamin yaƙin neman zaben sa, Mr Dattijo yace ya amince da matsayar Gwamnan a matsayin abinda Allah ya ƙaddara, yana mai shan alwashin bada goyon baya ga Ɗan Takarar Sasanci domin samun nasarar shi.

“Salam, ina Son sanar daku, a taron daya wakana a ranar Laraba, Gwamnan ya umarce ni cewa muyi ruwa muyi tsaki, mu nemar wa Uba Sani goyon baya domin ya haye Kujerar Gwamna. Ya kuma umarce ni da in cigaba daga inda Uba Sani ya tsaya a matsayin Sanata mai Wakiltar Kaduna ta Tsakiya,” Saƙon Mr Dattijo.

“A yayinda wannan sakamako bashi muka tsara ba, ko muka so, amma mun amshe shi da ƙaddarawar Allah, wanda yake bada Mulki ga wanda yaso, a lokacin da yaso. A saboda haka, mun miƙa komai a gareshi, tare da addu’a ga Jaha dama Ƙasa data samu nagartattun Shuwagabanni a Shekarar 2023.

“Ina mai cigaba da godiya akan Jagorancin Mallam, da irin goyon bayan shi, wanda nake ɗaukar shi da mahimmanci. Na sayi Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan a APC, Amma zamu sayi na Sanata kamar yanda Allah ya Ƙaddara.

“Ina fatan zamu aiki a tare domin samun nasarar APC a dukkanin zaɓuɓɓukan. Goyon bayan ku, bamu ɗauke shi da wasa ba, kuma zamu cigaba da tunawa da godiya. Allah yabar zumunci.”

A yayinda muƙarraban Gwamnati suka amince da matsayar El-Rufa’i, amma har yanzu, ba’a tabbatar ba cewa sauran Ƴan Takarar da suka haɗa da Manajin-Darakta na Hukumar NIMASA Bashir Jamo, da tsohon Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Hajji ta Ƙasa NAHCON Abdullahi Mukhtar, zamu amince da hukuncin Gwamnan.

Tags: DattijoEl-Rufa'iHadiza BalarabeKadunaUba Sani
Share42Tweet26Share10
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
Labarai

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
Labarai

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
Labarai

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
Siyasa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022
Next Post
NAHCON Ta Baiwa Maniyyatan Kano Mako Daya Don Cika Kudin Aikin Hajjin su

NAHCON Ta Baiwa Maniyyatan Kano Mako Daya Don Cika Kudin Aikin Hajjin su

An Tsaurara Jami’an Tsaro a Ebonyi, Bayan Saukar Shugaban Ƙasa

An Tsaurara Jami'an Tsaro a Ebonyi, Bayan Saukar Shugaban Ƙasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Sama Da Mutane 50 Sun Mutu Bayan Kifewar Kwale Kwale A Kogin Congo

Sama Da Mutane 50 Sun Mutu Bayan Kifewar Kwale Kwale A Kogin Congo

October 8, 2021
Amurka ta yi Juyayin Mutuwar Hafsan Sojin Najeriya

Amurka ta yi Juyayin Mutuwar Hafsan Sojin Najeriya

May 22, 2021

Har Yanzu Ina Da Kyakkyawan Alaka Tsakanina Da Ganduje Da Kwankwaso, Inji Shekarau

January 3, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In