• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, September 26, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Nishadi

Bayan Gama Ɗawainiya Da Ita Na Shekara Huɗu, Budurwata Ta Gujeni -Matashi Ya Koka

Sharif Addubawi by Sharif Addubawi
February 15, 2023
in Nishadi
Reading Time: 2 mins read
4 0
0
Bayan Gama Ɗawainiya Da Ita Na Shekara Huɗu, Budurwata Ta Gujeni -Matashi Ya Koka
6
SHARES
51
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani matashi ɗan Najeriya ya bayyana yadda budurwar da ya gama ɗawainiya da ita na tsawon shekara huɗu ta rabu da shi.

Ɗan Najeriyan ya bayyana hakan ne a wani rubutu da wani mai amfani da sunan @Sealveeyah2 Twitter, ya wallafa. Jaridar Legit.ng ta rahoto.

KU KARANTA KUMA: Matakin CBN Na Kin Karɓar Tsohon Kudi Tamkar Cin Fuska Ne Ga Kotun Koli – Lauyoyi

Ya bayyana cewa a lokacin da suke rare da budurwar ta sa, duk bayan kwana biyu sai ya tura mata kuɗi sannan dum wata ɗawainiyarta a kansa take.

Ba iya nan kawai ya tsaya ba, shine kuma ya ɗauki nauyin biyan kuɗin makarantar ɗan’uwanta. Saurayin ya bayyana cewa duk da sadaukarwar da yayi mata, sai da ta rabu da shi.

Yace ya dandara ba zai taɓa ƙara yin soyayya ba a rayuwar sa.

Ƴan Najeriya da dama sun bayyana ra’ayoyi daban-daban kan wannan labarin na sa mai sosa zuciya.

Da yawa daga cikin sun fusata bayan da @Sealveeyah2 ya rubuta:

“Tun da har yanzu abun yana cikin ranka, ya nuna cewa har yanzu baka manta da tunanin ta ba.”

Ga kaɗan daga cikin waɗanda Dimokuradiyya ta tattaro:

@Jofortan1 ya rubuta:

“Meyasa bata kawar da zuciyar ta ba lokacin da tayi masa wannan ɗanyen aikin, kawai sai ya manta ko? Saboda ba ɗan’uwanka ba ne ko?”

@abmillz ya rubuta:

“Idan ka isa ka manta da komai bayan ka gama ɗawainiya da wata tare da biyan kuɗin karatun ƙaninta. Idan ka isa kayi!”

@iamBawzCartel ya rubuta:

“Na tabbatar da ace ɗan’uwanka ne ba zaka faɗi wannan shirmen ba. Idan da sauƙi kai kayi mana sannan a rabu da kai.”

So Kenan: Kyakkyawar Budurwa Ta Auri Gurgu, Sun Samu Ƙaruwar Ɗiya Mace

A wani labarin na daban kuma, bidiyon wata kyakkyawar budurwa da ta auri gurgu ya ɗauki hankula sosai.

Mutane sun cika da mamaki bayan bayyanar bidiyon wata kyakkyawar budurwa da ta auri wani saurayi gurgu.

Bidiyon wanda wani mai amfani da sunan @theclements2020 ya sanya a TikTok, ya nuna cewa ma’auratan biyu anyi musu baiko ne a shekarar 2021 bayan sun kamu da ƙaunar junan su.

Tags: Budurwasaurayizamantakewa
Previous Post

Sam Emefele Bai Cancanci Zama Gwamnan CBN Ba – Inji Gwamnan APC

Next Post

Hanyoyin Da Mutum Zai Bi Don Kai Tsohon Kudinsa CBN

Next Post
Karancin Kuɗi: Tawagar Jami’an CBN Na Shirin Ganawa Don Cimma Matsaya

Hanyoyin Da Mutum Zai Bi Don Kai Tsohon Kudinsa CBN

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2705 shares
    Share 1082 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2411 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2198 shares
    Share 879 Tweet 550
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2078 shares
    Share 831 Tweet 520
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1503 shares
    Share 601 Tweet 376
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023
Da Dumi-Dumi: Majalisar Dattawa Ta Tantance Sabon Gwamnan CBN da Wasu Mutane Hudu

Da Dumi-Dumi: Majalisar Dattawa Ta Tantance Sabon Gwamnan CBN da Wasu Mutane Hudu

September 26, 2023
Ku Tabbatar Kunyi Aiki Tare Da Kowane Dan Jam’iyya A Cikin Mulkinku-Tinubu Ga Sabbin Shugabannin APC

Tinubu Ya Taya Yan Najeriya Murnar Watan Maulud Ya Bukaci Su Taya Kasar Da Addu’oi

September 26, 2023
Gwamnatin Jahar Ogun Ta Hana Bukukuwan Ranar Samun Yancin Kai

Gwamnatin Jahar Ogun Ta Hana Bukukuwan Ranar Samun Yancin Kai

September 26, 2023
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako
Siyasa

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety
Labarai

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya
Labarai

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2
  • Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety
  • Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In