• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, September 26, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Bayan shekaru 3 da tsige shi, Sarki Sanusi Ya ziyarci Kano

Gwamnatin Gwamna Abdullahi Ganduje ta tsige Sanusi

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
February 15, 2023
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Sanusi

Sanusi

3
SHARES
29
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bayan shekaru 3 da tsige shi, Sarki Sanusi Ya ziyarci Kano

Kimanin shekaru uku da tsige shi a matsayin Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya kawo ziyara jihar a ranar Laraba.

Gwamnatin Gwamna Abdullahi Ganduje ta tsige Sanusi ne a ranar 9 ga Maris, 2020 bisa zargin rashin biyayya.

KARANTA WANNAN LABARIN: APC ta buƙaci Ƴan Sanda dasu daina gayyatar Fani-Kayode kan kalamansa

Da farko an kai shi zuwa kauyen Loko da ke jihar Nassarawa inda daga baya aka kai shi garin Awe.

An tsare tsohon Sarkin ne a garin Awe har zuwa ranar 13 ga Maris, 2020, inda kotu ta ce a ba shi ‘yanci.

Da ya isa filin jirgin saman Malam Aminu Kano, Malam Sanusi wanda shi ne Jagoran darikar Tijjaniyya a Najeriya ya wuce gidan mahaifiyarsa da ke kan titin Ibrahim Dabo a cikin birnin Kano.

A wani faifan bidiyo, an ga tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, sanye da kayan sarki, yana musabaha da tawaga da ‘yan uwa da masu rike da mukaman gargajiya da kuma masu hannu da shuni.

Wata majiya da ke kusa da Sarkin ta bayyana cewa, Sanusi na Kano a kan hanyarsa ta zuwa Dutse, babban birnin jihar Jigawa, amma ya tsaya a Kano saboda rashin kyawun yanayi.

“Sarkin ba zai iya zuwa jihar Jigawa kai tsaye ba saboda rashin kyawun yanayi, kuma a lokacin da ya isa Kano, magoya bayansa da suka samu labarin zuwansa suka mamaye filin jirgin domin ganinsa.

“Bayan haka, ya yanke shawarar je ya gaida mahaifiyarsa,” in ji majiyar.

Sai dai majiyar ta ce a matsayinsa na dan kasa tsohon sarkin yana da damar zuwa duk inda ya ga dama, yana mai jaddada cewa har kotu ta yanke masa hukuncin zuwa duk jihar da yake so a kasar.

A wani labarin kuma: EFCC tace za ta hana sayen kuri’u a Najeriya – Bawa

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta tabbatar wa ‘yan Najeriya a shirye da kuma iyawarta na magance sayen kuri’u da sauran ayyukan magudin zabe domin tabbatar da zaben 2023 cikin gaskiya da adalci.

Kakakin hukumar ta EFCC, Wilson Uwujaren, a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Laraba, ya ruwaito shugaban hukumar, Abdulrasheed Bawa, yana fadar haka a taron masu ruwa da tsaki na yankin Arewa ta tsakiya kan babban zaben 2023.

Tags: KanoSarki Sanusi
Previous Post

EFCC tace za ta hana sayen kuri’u a Najeriya – Bawa

Next Post

2023: Aikina na farko shi ne bude iyakokin Najeriya – Atiku

Next Post
Atiku Abubakar

2023: Aikina na farko shi ne bude iyakokin Najeriya – Atiku

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2705 shares
    Share 1082 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2411 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2198 shares
    Share 879 Tweet 550
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2078 shares
    Share 831 Tweet 520
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1503 shares
    Share 601 Tweet 376
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023
Da Dumi-Dumi: Majalisar Dattawa Ta Tantance Sabon Gwamnan CBN da Wasu Mutane Hudu

Da Dumi-Dumi: Majalisar Dattawa Ta Tantance Sabon Gwamnan CBN da Wasu Mutane Hudu

September 26, 2023
Ku Tabbatar Kunyi Aiki Tare Da Kowane Dan Jam’iyya A Cikin Mulkinku-Tinubu Ga Sabbin Shugabannin APC

Tinubu Ya Taya Yan Najeriya Murnar Watan Maulud Ya Bukaci Su Taya Kasar Da Addu’oi

September 26, 2023
Gwamnatin Jahar Ogun Ta Hana Bukukuwan Ranar Samun Yancin Kai

Gwamnatin Jahar Ogun Ta Hana Bukukuwan Ranar Samun Yancin Kai

September 26, 2023
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako
Siyasa

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety
Labarai

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya
Labarai

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2
  • Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety
  • Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In