No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

BUHARI: Nayi muku alkawarin kawo karshen ta’addanci a Najeriya

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
July 14, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari tare da Shugaban Yan majalisu Ahmad Lawan

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sha alwashin yin amfani da duk wata dama a mulkinsa wajan kawo karshen ta’addanci dake addabar kasar nan, sannan an kama duk wani mai yunkurin tada zaune tsaye don fuskantar hukunci. Kamar yadda Jaridar Tvcnews ta wallafa a shafinta

RELATED POSTS

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani

June 24, 2022
Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

June 24, 2022
Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari  Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15

Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15

June 24, 2022
Ana Zargin Wasu Jami’an DSS Sun Harbe Wani Jami’in  Soja Har Lahira A Jihar Legas

Hukumar DSS ta cafke mutune 3 da daifin Bude cibiyar rajistar masu zabe ta jabu, da karbar kudade

June 24, 2022
Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja

Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja

June 24, 2022
Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi

Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi

June 24, 2022

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yayi wannan bayani ne lokacin da yake tattaunawa da Yan majalisu 469 wanda taron ya gudana a babban dakin taro dake Abuja, yace satar mutane, fashi da makami, ta’addanci da sauransu shine matsalar da muke fuskanta a wannan kasar.

Muna matukar damuwa kan yadda rashin tsaro ke haifar da tsaiko wajan habbaka tattalin arziqin kasar nan.

KARANTA:- DA DUMINSA: Majalisa ta ki amincewa da nadin Onochi a matsayin Shugabar INEC

A wajan taron shugaban Muhammadu Buhari ya yabawa Yan majalisu na tara kan irin rawar da suke takawa wajan tabbatar da aikinsu da kuma cigaban kasa da suke kawowa.

Ya kuma yabama sauran Yan majalisu marasa rinjaye kan irin hadin kai da suke badawa don ganin an gina kasar nan.

A cikin jawabin shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya lissafo wadansu ayyuka wanda Yan majalisu suka kammala.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya kuma yaba musu sosai karkashin jagorancin Shugaban Yan majalisu Ahmad Lawan da kuma Femi Gbajabiamila don sadaukar da kansu wajan kawo sauyi a kasar nan.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace Yan majalisu sun shigo Ofishin cikin wani yanayi amman duk da haka suna taka muhimman rawa.

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace zai cigaba da hada kai da sauran Yan majalisu da Sanatoci don cigaba Kasar nan.

A wani labarin

RIKICIN JAM’IYYA: Batun dakatar da Rochas Okorocha karya ne, cewar APC

Shugaban Jam’iyyar All Progressive Congress (APC) ya misanta zancen da ake yadawa na korar Rochas Okorocha, yace karya ne ba gaskiya bane.

Rochas Okorocha

A ranar Talata ne Sakataren jam’iyyar APC na Kasa yace mayaudara ne sukayi amfani da siginato na jam’iyyar wanda aka baiwa hukumar INEC suka sanya a takardar bogi ta sallamar Rochas Okorocha.

Kamar yadda bayanin nasa yake “A halin yanzu jam’iyyar APC ba ta da wani “kwaniti na kasa” kamar yadda aka bayyana a cikin wasikar, sai dai kawai kiya teka CESPC ne wadanda ke rike da jam’iyyar, wanda suke kula da jam’iyyar.

Muna Kira ga sauran masu kishin Al’ummar wasu mayaudara nayin iya bakin kokarin su wajan haifar da tarzoma a cikin jam’iyyar ta hanyar yada labaran bogi, muna Kira ga masu amfani da kafafen sada zumunta da su rinka karbar bayanai ta ingantattun kafafen watsa labaran mu.

Muna Kuma Kira ga sauran jama’a da su dauki dakatar korar Rochas Okorocha a matsayin karya ba gaskiya ba.

 

Tags: Ahmad LawanHukumar Tsaro ta DSSShugaban kasa Muhammadu BuharitsaroYan majalisu
ShareTweetShare
Musa Sahabi Alhaji

Musa Sahabi Alhaji

Related Posts

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
Labarai

Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani

June 24, 2022
Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60
Labarai

Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

June 24, 2022
Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari  Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15
Labarai

Kotu Ta Tasa Keyar Wani Likita Gidan Yari Bisa Laifin Yin Lalata Da Karamar Yarinya ‘Yar Shekara 15

June 24, 2022
Ana Zargin Wasu Jami’an DSS Sun Harbe Wani Jami’in  Soja Har Lahira A Jihar Legas
Labarai

Hukumar DSS ta cafke mutune 3 da daifin Bude cibiyar rajistar masu zabe ta jabu, da karbar kudade

June 24, 2022
Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja
Labarai

Buratai Ya Musanta Labarin Cewa ICPC Ta Mamaye Gidansa A Abuja

June 24, 2022
Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi
Labarai

Wasu Ɓata gari sun kai harin Bom kan wani ofishin jami’an yan sanda a jihar Kogi

June 24, 2022
Next Post
PDP zata kwace kujerun wadanda su ka koma APC a Nassarawa

PDP zata kwace kujerun wadanda su ka koma APC a Nassarawa

WASANNI: Marcus Rashford zai yi jinyar wata uku sakamakon tiyata da za'ayi masa a kafada

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

‘Yan Bindiga Sun Sace Malaman Makaranta

October 27, 2019
Majalisar Dokokin Zamfara Ta Yanke Shawarar Fara Tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Yanke Shawarar Fara Tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

February 11, 2022
Tsohon Sakataren Harkokin tsaron Amurka Donald Rumsfeld ya mutu

Tsohon Sakataren Harkokin tsaron Amurka Donald Rumsfeld ya mutu

June 30, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    689 shares
    Share 276 Tweet 172
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    39 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
  • Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
  • Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In