No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Buhari yayi jawabi bayan Dangote, Hadiman sa, sun samu Lambar yabo mafi girma a Jamhuriyar Nijar

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya taya wasu mukarrabansa biyu: Sarki Abba, Babban mataimaki na......

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
August 5, 2022
in Labarai, Siyasa, Tsaro
Reading Time: 1 min read
4 0
0
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Buhari yayi jawabi bayan Dangote, Hadiman sa, sun samu Lambar yabo mafi girma a Jamhuriyar Nijar

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya taya wasu mukarrabansa biyu: Sarki Abba, Babban mataimaki na musamman kan harkokin gida da Ambasada Lawal Kazaure, Babban jami’in tsare-tsare, bisa karramawar babbar lambar yabo ta farar hula na jamhuriyar Nijar.

Garba Shehu, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai ya fitar da sakon taya murna na Shugaba Buhari.

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

KARANTA WANNAN LABARIN: Ko kaɗan ba mu damu ba – PDP ta caccaki APC kan ƙalubalantar zaɓen Gwamnan Osun

Shugaban wanda ya karbi waɗanda suka samu Lambobin yabon da aka ba su, ya ce ya dauki wannan karramawar da aka yi musu a matsayin wata alama ta dadadden zumuncin da ke tsakanin kasashen biyu da al’ummarsu.

Ya kuma bayyana fatansa cewa, dadadden zumunci da haɗin gwiwar da ke tsakanin ƙasashen biyu za su ci gaba da bunƙasa.

Shugaba Buhari ya kuma miƙa gaisuwar ban girma ga Gwamna Badaru Abubakar na jihar Jigawa da Mohammed Matawalle na jihar Zamfara, da ‘yan kasuwa, Aliko Dangote, shugaban rukunin Dangote da Abdulsamad Rabi’u, shugaban kungiyar BUA, wadanda suma aka karrama su da lambar yabo ta kasar Nijar a wajen taron Bikin Ranar Ƴancin Kai.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Shugaban ya godewa Shugaba Mohammed Bazoun da ƴan Nijar bisa wannan karramawar da aka yi musu.

Tags: BuhariNijar
Share2Tweet2Share1
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Kotu

Ma'aikacin Gwamnati Zai Maido Da Albashi Na Shekara 11 Akan Takardun Bogi

Peter Obi, LP, Labour Party

2023: Tikitin Peter Obi/Baba-Ahmed Yafi kowane nagarta - Gamayyar Ƙungiyoyi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Da Yiwuwar A Sake Rufe Makarantu A Nijeriya Saboda Korona

January 19, 2021
Malaman Jami’ar Kaduna sun yi watsi da barazanar El-rufai, su ci gaba da zama a gida

Malaman Jami’ar Kaduna sun yi watsi da barazanar El-rufai, su ci gaba da zama a gida

August 4, 2022

‘Yan Bindiga Sun Sace Uban Kasar ‘Yan Kaba, Da Matar Shi A Zamfara

June 21, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In