• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Tsaro

CAN ta koka, a yayinda Ɗaliban Bethel Baptist suka shafe kwanaki 120 a hannun ƴan bindiga

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 31, 2021
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 1 min read
1 0
0
Bethel Baptist

Bethel Baptist

1
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar Kiristoci ta Najeriya a ranar Asabar ta koka na yadda ɗalibai 4 na Kwalejin Bethel Baptist dake Kaduna, suka shafe kwanaki 120 a hannun ƴan bindiga, bayan sun sace su watanni huɗu da suka gabata.

Ƙungiyar tayi kira ga Gwamnati da ta ruɓanya ƙwazonta wajen magance ta’addanci a ƙasar nan.

Mataimakin Ƙungiyar na Jahohin Arewa guda 19 da Abuja na Ƙasa kuma shugaban ƙungiyar a Kaduna Rev. Joseph John Hayab, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa daya fitar.

Bethel Baptist
Bethel Baptist

KARANTA WANNAN LABARIN: Jam’iyyar APC tafi kowa cin hanci, bata da ƙwarewar Shugabanci — Cewar Atiku

Sanarwar tace “abin baƙin ciki ne mu tuna cewa duk da matakan tsaro da dama da Gwamnatin Kaduna ta ɗauka, amma har yanzu ƴaƴan mu na makarantar Bethel Baptist wanda aka sace tun ranar 5 ga watan juli na Shekarar 2021 a farfajiyar makarantar dake Damishi, amma har yanzu ba’a sako su ba.

“Iyaye, hukumar makarantar, da ƴan uwa sun damu matuƙa akan lamarin. Munyi addu’a, kuma muna cigaba da yi. Muna roƙo, kuma muna kuka ga gwamnati da duk wanda keda faɗa aji a ɓangaren tsaro ya sani cewa har yanzu ƴancin ƴaƴan mu ya gagara.

Haka zalika, Rundunar Ƴan Sandan Jahar Kaduna tace tana bakin ƙoƙarin ta, na ceto sauran ɗaliban ba tare da anyi masu koda rauni ne ba.

Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar ASP Mohammad Jalige a wata tattaunawa da wakilan majiyar mu, yace jami’an tsaro nayin dukkanin abinda zasu iya na ganin an ceto sauran ɗaliban, gami da kamo masu garkuwa da mutanen a inda suke a faɗin jahar.

Tags: Bethel BaptistƊalibaiKaduna
Previous Post

Jam’iyyar APC tafi kowa cin hanci, bata da ƙwarewar Shugabanci — Cewar Atiku

Next Post

Kungiyar CAN Ta Koka Yayin Da Daliban Makarantar Bethel Baptist Suka Kwashe Kwanaki 120 A Hannun ‘’Yan Fashi

Next Post
Kungiyar CAN Ta Koka Yayin Da Daliban Makarantar Bethel Baptist Suka Kwashe Kwanaki 120 A Hannun ‘’Yan  Fashi

Kungiyar CAN Ta Koka Yayin Da Daliban Makarantar Bethel Baptist Suka Kwashe Kwanaki 120 A Hannun ‘'Yan Fashi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In