• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, September 26, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Canjin Kudi: ‘Yan Sanda Sun Gargadi Masu Zanga-zangar Da Suke Tauye Zaman Lafiyar Jama’a

Rundunar yan sanda ta gargadi masu zanga-zanga da suke kawo cikas ga zaman lafiya a hanyar Legas zuwa Abeokuta.....

Nura Ahmad Hassan by Nura Ahmad Hassan
February 17, 2023
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Canjin Kudi: ‘Yan Sanda Sun Gargadi Masu Zanga-zangar Da Suke Tauye Zaman Lafiyar Jama’a
2
SHARES
17
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Juma’a, ta gargadi masu zanga-zangar da su ke kawo cikas ga zaman lafiya a hanyar Legas zuwa Abeokuta.

Kakakin Rundunar ’Yan sandan jihar, SP Abimbola Oyeyemi, ya yi wannan gargadin a lokacin da yake zantawa da Kamfanin dillancin Labarai Kasa NAN, a Ota, da ke Ogun.

Jaridar DIMOKURADIYYA ta tattaro cewa Oyeyemi ya ce jama’a na da ‘yancin yin zanga-zanga, amma, kada su kawo cikas ga zaman lafiyar jama’a.

“‘Yan sanda ba za su bar mutane su haifar da tashin hankali ta hanyar karya a cikin jihar ba,” in ji shi.

KARANTA HAKANAN Rashin Kudi Yasa Mqsu Zanga-zanga Toshe Hanyar Legas Zuwa Abeokuta

Kakakin ya ce an tura dukkan kwamandojin ‘yan sandan yankin ne domin wanzar da zaman lafiya a hanyar Legas zuwa Abeokuta.

Jaridar Solacebace ta ruwaito cewa wasu fusatattun masu zanga-zangar sun tare manyan hanyoyin Sango-Ota, Ifo, Papa da Itori dake kan titin Legas zuwa Abeokuta, saboda kin karbar tsohon kudin naira 500 da naira 1,000 da gidajen mai suka yi.

Wakilinmu da ya bi diddigin lamarin ya lura cewa an ga masu zanga-zangar suna wasan kwallon kafa a titin mota yayin da masu ababen hawa da masu wucewa suka makale na tsawon sa’o’i.

Wani direban dan kasuwa, Mista Tope Bankole, ya ce galibin gidajen mai ne suka haddasa zanga-zangar, saboda sun ki karbar tsohuwar kudi Naira 500 da Naira 1,000.

Bankole ya ce yana da sama da Naira 130,000 daga cikin kudin Naira 1,000, inda ya ce ya yi kokarin yin amfani da wasu kudaden wajen siyan man fetur amma aka ki amincewa da tsofaffin kudaden.

A cewarsa, gidajen mai ya kamata su rika karbar wadannan tsofaffin kudade saboda direbobin da ke siyan man ba za su iya kashe kudaden a gidajen mai ba.

A Wani Labarin Kuma NBC Ta Bukaci Masu Watsa Labarai na Kasashen Waje Su Yi Rijista A Cikin Kwanaki 30

Hukumar kula da kafafen yada labarai ta Kasa (NBC), ta bukaci masu yada labarai na kasashen waje da ke da ofisoshi a Najeriya da kuma wayar da kan su a cikin kasar da su yi rajista da hukumar cikin kwanaki 30.

Babban daraktan Hukumar NBC, Malam Balarabe Ilelah, ne ya yi wannan kiran a wurin gabatar da amincewa na wucin gadi ga sabbin masu lasisi 67 da aka amince da su, ranar Juma’a a Abuja.

Previous Post

NBC Ta Bukaci Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Waje Su Yi Rijista A Cikin Kwanaki 30

Next Post

Rashin Ganin Alat: Wani Asibiti A Kano Ya Bar Mai Naƙuda Ta Rasu

Next Post
Rashin Ganin Alat: Wani Asibiti A Kano Ya Bar Mai Naƙuda Ta Rasu

Rashin Ganin Alat: Wani Asibiti A Kano Ya Bar Mai Naƙuda Ta Rasu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2705 shares
    Share 1082 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2411 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2198 shares
    Share 879 Tweet 550
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2078 shares
    Share 831 Tweet 520
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1503 shares
    Share 601 Tweet 376
Wata Budurwa Ta Fada Komar ‘Yan Sanda Kan Zargin Shekawa Saurayi Tafashasshen Ruwan Shayi

Kano: ‘Yan Sanda Sun Kame Wani Mutum Bisa Laifin Sace Wayoyin Jama’a 890 da Sauran Kayayyaki

September 26, 2023
Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN

Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN

September 26, 2023
Nigerian Court of Appeal

Muna da ƙararraki 39,526 da ke jiran mu yanzu haka – Shugabar Kotun ɗaukaka ƙara

September 26, 2023
Hukumar INEC Ta Sabunta Dan Dalinta Na Duba  Sakamako

INEC ta Sanya Ranakun Gudanar da Zabukan Gwamnoni a Wasu Jihohi 2

September 26, 2023
Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

Mutum 204 Hatsarin Mota Ya Kashe A Bauchi Cikin Watanni 9-Road Safety

September 26, 2023
Nijar: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Tinubu da ECOWAS Su Binciko Zabin Siyasa da Diflomasiyya

Akpabio Ya Nemi Hadin Kai Tsakanin ‘Yan Majalisa Don Tunkarar Kalubalen Najeriya

September 26, 2023
Wata Budurwa Ta Fada Komar ‘Yan Sanda Kan Zargin Shekawa Saurayi Tafashasshen Ruwan Shayi
Rikicin Duniya

Kano: ‘Yan Sanda Sun Kame Wani Mutum Bisa Laifin Sace Wayoyin Jama’a 890 da Sauran Kayayyaki

September 26, 2023
Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN
Labarai

Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN

September 26, 2023
Nigerian Court of Appeal
Labarai

Muna da ƙararraki 39,526 da ke jiran mu yanzu haka – Shugabar Kotun ɗaukaka ƙara

September 26, 2023
Wata Budurwa Ta Fada Komar ‘Yan Sanda Kan Zargin Shekawa Saurayi Tafashasshen Ruwan Shayi

Kano: ‘Yan Sanda Sun Kame Wani Mutum Bisa Laifin Sace Wayoyin Jama’a 890 da Sauran Kayayyaki

September 26, 2023
Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN

Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN

September 26, 2023
Nigerian Court of Appeal

Muna da ƙararraki 39,526 da ke jiran mu yanzu haka – Shugabar Kotun ɗaukaka ƙara

September 26, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Kano: ‘Yan Sanda Sun Kame Wani Mutum Bisa Laifin Sace Wayoyin Jama’a 890 da Sauran Kayayyaki
  • Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Nadin Cardoso a Matsayin Gwamnan CBN
  • Muna da ƙararraki 39,526 da ke jiran mu yanzu haka – Shugabar Kotun ɗaukaka ƙara

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In