• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

Babban bankin Najeriya ya bayar da sabon bayani kan dawo da tsofaffin takardun kudi na Naira

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
January 14, 2023
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1.1k 71
0
CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira
1.6k
SHARES
14.7k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban bankin Najeriya ya bayar da sabon bayani kan dawo da tsofaffin takardun kudi na Naira

Wa’adin ranar Alhamis 31 ga watan Junairu, 2023, ya kasance abin damuwa ga ‘yan Najeriya

KARANTA WANNAN LABARIN: Yadda Budurwa ‘Yar Yiwa Kasa Hidima Ke Sarrafa Kwallo Kamar Pele,  Maza Sun Jinjina Mata

Hakan ya faru ne saboda galibin ‘yan Najeriya sun yi korafin cewa sun kasa samun sabbin takardun kudi

Babban Bankin Najeriya CBN ya yi karin bayani kan dawo da tsofaffin kudaden Naira a daidai lokacin da wa’adin ya ke kara kusantowa.

Ana sa ran ‘yan Najeriya za su mayar da tsohon takardun kudin Naira zuwa bankin kafin ranar 31 ga watan Janairun 2023.

A ranar Juma’a, 13 ga watan Janairu, 2023, CBN ya tunatar da ‘yan Najeriya cewa ba za a kara wa’adin ba.

Ku tuna cewa Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito  CBN ya kaddamar da sabon takardun kudi na N200, N500, da N1000 a ranar 23 ga watan Nuwamba, 2022, da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi yayin da sabbin takardun kudaden suka fara yawo a ranar 15 ga watan Disambar shekarar 2022.

Sakon CBN akan tsoffin takardun kudi

CBN a cikin sakon ya tunatar da ‘yan Najeriya cewa sabbin takardun kudi na N200, N500 da N1000 za su daina zama bisa ka’ida a ranar 31 ga watan Janairun wannan shekara.

Babban sakon bankin na cewa: “Tunawa ga jama’a cewa tsofaffin jerin takardun kudi na N200, N500 da N1000 sun daina zama doka kafin ranar 31 ga watan Janairu, 2023.

An sake ba ku shawarar ku mayar da su bankinku kafin cikar wa’adin.”

A wani labarin kuma,Kogi: Atiku Yayi Alkawarin Farfado Da Kamfanin Karafa Na Ajaokuta Idan Aka Zabe Shi a 2023

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce idan aka zabe shi a zaben shugaban kasa mai zuwa, zai farfado da kamfanin karafa da ke Ajaokuta na jihar Kogi gaba daya domin samar da ayyukan yi ga dimbin matasan Najeriya.

Atiku ya bayyana hakan ne a filin wasa na confluence dake Lokoja a ranar Asabar yayin yakin neman zabensa na shugaban kasa, inda ya ce kada kuri’a a gare shi ita ce mafita ga kalubalen da gwamnatin tarayya ke fuskanta.

Tags: CBNTsoffin Takardun Kudin Naira
Previous Post

Yadda Budurwa Yar Yiwa Kasa Hidima Ke Sarrafa Kwallo Kamar Pele,Maza Sun Jinjina Mata

Next Post

Jerin Sunayen Attajiran Duniya a 2023: Dangote Ya Jagoranci Afirka, Elon Musk Ya Rasa Matsayin Sa A….

Next Post
Jerin Sunayen Attajiran Duniya a 2023: Dangote Ya Jagoranci Afirka, Elon Musk Ya Rasa Matsayin Sa A….

Jerin Sunayen Attajiran Duniya a 2023: Dangote Ya Jagoranci Afirka, Elon Musk Ya Rasa Matsayin Sa A....

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
Labarai

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In