• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

CGN Reshen Daliban Kaduna Ta yi Barazanar Tsayar Da Al’amuran Cak a Zariya

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
November 10, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
1
CGN Reshen Daliban Kaduna Ta yi Barazanar Tsayar Da Al’amuran Cak a Zariya
1
SHARES
7
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Gamayyar Kungiyoyin Arewa (CNG), reshen daliban jihar Kaduna, sun ce za su tsayar da al’amuran cake a Zariya idan ba a dauki matakin ganin an sako mutanen nan da Akayi garkuwa da su a ranar Litinin ba, Nan da kwanaki bakwai.

A wata sanarwa da kodinetan jihar Kaduna, Jamilu Musa ya sanyawa hannu, daliban sun ce gwamnatin tarayya da na jihohi sun gaza wajen samar da tsaron lafiyar jama’a da tsaron rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya.

KARANTA WANNAN LABARIN: Buhari Ya Isa Paris Domin Taron Zaman Lafiya

“Mun lura da cewa a cikin matan da aka yi garkuwa da su a karamar hukumar Zariya akwai uyayen dalibai da dama a makarantu daban-daban.”

“Yayin da muke jin radadin iyalai da abokan arziki da ‘yan uwan ​​ma’aikatan da aka yi garkuwa da su, muna bukatar hukumomin da abin ya shafa da su dauki matakin gaggawa domin a sako su a raye, da kuma gwamnati ta kara nuna himma wajen kare rayukan ‘yan kasa. da dukiyoyin su.”

A wani labari dake da alaka da wannan

Darakta, ilimi da ci gaban zamantakewa na karamar hukumar Zariya, Misis Deborah Mugu; tace Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mataimakinta, Dalhatu Aliyu-Awai tare da wasu ma’aikata 11 a garin Kidandan da ke karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna a ranar Litinin.

Wata majiyar tsaro ta shaida wa jaridar Daily Trust cewa wadanda abin ya shafa na dawowa ne daga ziyarar jaje da wani ma’aikacin Karamar hukumar ya rasa mahaifinsa a lokacin da ‘yan bindiga suka tare su, da misalin karfe 1:30 na rana.

Majiyar Jaridar Dimokuradiyya ta ruwaito cewa, ’yan bindigar sun sako Umar Abubakar (Katako) direban motar bas mai dauke da mutane 18, inda suka bukaci ya koma gida ya sanar da ‘yan uwa cewa, an yi awon gaba da wasu ma’aikatan.

Ya ce bisa ga rahoton da ya faru a kan idonsa, ‘yan bindiga 6 dauke da AK47 sun dira motar bas din mintuna 45 bayan ta taso daga garin Kaya. Ya ce bayan sun yi bincike tare da kwashe fasinjojin da kayayyakin masu daraja, inda ‘yan bindigan sun kai su wani yanki na daji.

Ya lissafa sauran wadanda abin ya shafa kamar haka: Sulaiman Zailani, Nura Abdullahi, Umar Shehu, Halima Tabari, Fatima Abdullahi da Hafsat Zakari.

Sauran sun hada da Maryam D, Hulaila Fate, Hajara Muhammad, Kuluwa Isa da Amina Sulaiman.

Tags: ArewaKungiyar CGNYan sanda Jihar Kaduna
Previous Post

Yan Bindiga Sun yi Garkuwa Da Mutane 11 a Kaduna

Next Post

An Tsinci Jaririya A Makurdi Na Jihar Benue

Next Post
An Tsinci Jaririya A Makurdi Na Jihar Benue

An Tsinci Jaririya A Makurdi Na Jihar Benue

Comments 1

  1. Pingback: An Tsinci Jaririya A Makurdi Na Jihar Benue - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

March 27, 2023
Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

March 27, 2023
Bankuna Sun Tabbatar da Samun Karin Kuɗi Daga CBN

Bankuna Sun Tabbatar da Samun Karin Kuɗi Daga CBN

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
Labarai

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
Labarai

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami
Labarai

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
  • An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
  • Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In