No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Cibiyar Adana Bayanai Za Ta Kammala Nan Da Watan Maris- Minista

By Nura Hassan Ahmad

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
January 23, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Cibiyar Adana Bayanai Za Ta Kammala Nan Da Watan Maris- Minista

Ministan Sadarwa da bunkasa tattalin Arziki na zamani, Dr Isa Patanmi, ya ce za a shirya cibiyar tattara bayanai na gwamnatin tarayya a jihar Kano nan da sanyya wato rabin-rabi na farkon shekarar 2022.

RELATED POSTS

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022

Patanmi, wanda ya bayyana haka a lokacin da yake duba cibiyar a ranar Asabar din da ta gabata a Kano, ya ce cibiyar tana da karfin ma’adana terabyte 41, yayin da ma’aunin ta ya kai kusan 2.2.

Ya ce kamfanin na Galaxy ne ke gudanar da aikin a karkashin kulawar ma’aikatarsa.

Ministan ya bayyana cewa, an gina cibiyar ne domin samar da karin wuraren ajiya ga bangarorin gwamnati da masu zaman kansu a kasar.

“Na zo nan ne don duba aikin, in duba ingancinsa da kuma takamaiman bayanin da Gwamnatin Tarayya ta amince da shi a baya da dan kwangilar don tabbatar da daidaito.

“Na yaba da ingancin aikin da ake yi a nan, samar da wutar lantarki da kuma tsaron yankin.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Gwamnati tana da babbar cibiyar tattara bayanai a Abuja, wata kuma a Kudu, wacce ake ajiyewa, wannan kuma wata ce a Arewa maso Yamma.

“Abin da ya fi muhimmanci shi ne, na Abuja da kuma wadda aka kafa wasu shekaru da suka wuce. Amma wannan cibiya a nan ta fi girma saboda ita ce cibiyar bayanai ta mataki na hudu.

“Wanda muke da shi a Abuja ita ce cibiyar data tier three wato ta tattara bayanai na uku. Don haka, wannan shi ne inganta cibiyoyin bayanai da muke da su a kasar nan,” inji shi.

A cewar dan kwangilar ya shaida masa cewa, cibiyar za ta fara aiki a watan Fabrairu, yayin da sauran gine-gine kamar ofisoshi, za su kasance a shirye a watan Maris.

“Shirinmu shine mu tabbatar da cewa nan da rabin-rabi na farko na shekarar 2022, wannan aikin zai kasance a shirye domin kaddamar da shi,” in ji shi.(NAN)

ShareTweetShare
Ishaq Dabai

Ishaq Dabai

Related Posts

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
Labarai

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
Labarai

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
Labarai

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni
Labarai

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Next Post
Najeriya Ta Fice Daga Gasar Wasan AFCON Da Ci 1-0 A Hannun Tunisia

Najeriya Ta Fice Daga Gasar Wasan AFCON Da Ci 1-0 A Hannun Tunisia

Wani mai gadin Polytechnic ya harbe Manomi har lahira a Osun

Wani mai gadin Polytechnic ya harbe Manomi har lahira a Osun

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Ba Maganar Gudanar da Zabe a 2023: Cewar Gwamnan Jihar Binuwe Samuel Ortom

March 23, 2021
Dan Mai Martaba Sarkin Yobe Ya Rasu

Dan Mai Martaba Sarkin Yobe Ya Rasu

December 13, 2021
Hukumar NDLEA Ta Kama Mawakan Zinoleesky, Mohbad, Tare Da  Kwato Kwayoyi

Hukumar NDLEA Ta Kama Mawakan Zinoleesky, Mohbad, Tare Da Kwato Kwayoyi

February 24, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In