• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, February 6, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Cibiyar NARICT Ta Fara Fitar Da Sinadaran Wanke Hannu Saboda Korona

said by said
August 23, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A cikin wannan lokacin ne cibiyar nazarin sinadarai ta kasa NARICT ‘National Research institute for Chemical Technology’ dake Zariya jihar Kaduna ta shelanta kirkiro maganin wanke hannu(Hand Sanittizer) na rigakafin kamuwa da tutar korona Bairos dake daukar rayukar al’ummar a fadin duniya baki daya Mai lakabi da.
Antimicrobil, Antifungal & Antiviral Nanosilver Disinfectant Sanitizer ((Nanosilver particle, Na0CI, Hz02)

Bubban daraktan cibiyar ne Farfesa Jeffrey T.Barminas,ya tabbatar da cewa tuni cibiyar ta dukufa wajan fitar da Nigeriya kunya a bangaren bicike na magunguna rigakafin kwayar cutar korana Bairos.

Wannan furucin ya fito ne daidai lokacin da bubban daraktan cibiyayar ta NARICT ke karban bakuncin majalisar matasa ta kasa wato National Youth Council of Nigeriya NYCN reshen jihar Kaduna karkashin jagorancin Kwamret Jibil Suleman Salihi .

Farfesa Jeffrey ya kara da cewa, kirkiro wannan sinadari nadaga cikin gudummawar cibiyar ga kokarin murkushe kwayar cutar korona Bairos wanda ake so duk wani mai bincike ya kamata yayi don taimakon al’ummar kasa Baki daya.

Kuma yace karfafa irin wannan aiki da cibiyar tayi zai bayar da gudummawar mai yawa a bangaren samawa matasa aikin yi da samun haraji ga Gwamnati a bangarori da dama.

Ya kuma karkare da cewa a halin yanzu a duk fadin Afrika ta kudu kaf babu wata cibiya data kirkiro da maganin wanke hannu na rigakafin kwayar cutar korana Bairos kamar Wanda suka kirkira a halin yanzu.

Yace cibiyar tasa kwarewa wajan kirkiram wannan magani kuma ya tabbatar da cewa shirye cibiyar take wajan bayar dashi so inadarin ga gwnatoci ko Yan kasuwa don isar dashi ga Jama’a sai dai Sugaban ya koka wajan matsalar kudi da Shirin nasu ke fuskanta yace da fatan Gwamnati zata Basu goyan baya wajan inganta Shirin don taimakon rayukar Jama’a.

Bayan gabatar da jawabin shugabanne sai Kuma shugaban majalisar na Matasan kwamret Jibil Suleman Salihi ya jagoranci yayan majalisar tare da sauran Jama’a don ganewa idonsu kalar maganin tare da sauraren masana a bagaren kirkiran maganin da suke a cibiyar.

Bayan Jama’a sun gani kuma sunji irin ingancin sinadarin na wanke hannu da na fedawa a daki sai shugaban majalisar ya gabatar da jawabin goyan baya Inda ya tabbatar wa cibiyar cewa majalisar matasa sun gamsu da ingancin sinadarin Kuma yace zasu kai samfari ga shugabanne makarantu don yin amfani dashi ga daluban musamman yadda ganin yadda Gwamnati ta fitar da ranar komawa makarata.

Kuma ya jinjinawa cibiyar ta NARICT bisa daukar matakai na kariya yayin da ake cikin kulle na kaucewa yaduwar cutar a fadin Kasa baki daya.

A karshe Shugaban cibiyar ta NARICT ya bayar da tallafin sinadarin wanke hannu dana fesawa a daki mai yawa ga tawagar majalisar matasan don su mikashi ga al’ummar kasa Baki daya a matsayin su na wakilan al’umma.

Anyi taron lafiya an tashi lafiya.

Previous Post

Wutar-Daji: Mutane 5 sun rasa rayukansu a ƙasar Amurka.

Next Post

Gwamnatin Turkiyya Za Ta Kama Sojoji 47 Bisa Zargin Juyin Mulki

Next Post

Gwamnatin Turkiyya Za Ta Kama Sojoji 47 Bisa Zargin Juyin Mulki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2323 shares
    Share 929 Tweet 581
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1486 shares
    Share 594 Tweet 372
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1395 shares
    Share 558 Tweet 349
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1049 shares
    Share 420 Tweet 262
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    990 shares
    Share 396 Tweet 248
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023
Fashin Bakin Mako: Layuka Basu ƙare Ba Yayin Da Najeriya Ba Ta Da Kuɗi A Watan Zaɓe

Fashin Bakin Mako: Layuka Basu ƙare Ba Yayin Da Najeriya Ba Ta Da Kuɗi A Watan Zaɓe

February 5, 2023
2023: Peter Obi Ya Mayarwa El-Rufai Zazzafan Martani Kan Kalaman Kiransa Da Jarumin Nollywood

2023: Peter Obi Ya Mayarwa El-Rufai Zazzafan Martani Kan Kalaman Kiransa Da Jarumin Nollywood

February 5, 2023
Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Hukumar NPC Kan Kidayar Da Aka Shirya

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Hukumar NPC Kan Kidayar Da Aka Shirya

February 5, 2023
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani
Labarai

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole
Labarai

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC
Labarai

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani
  • Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole
  • Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In