• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Ciki Da Gaskiya Wuka Ba Za Ta Huda Ba -INEC

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 23, 2019
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
3
SHARES
31
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Bashir Shehu Na’ibawa

Kai tsaye ina so na fara da tunatar da masu karatu irin kokarin da INEC ta yi, inda ta shafe shekaru biyu ta na nanata wa jama’a ka’idojin da ya kamata a kiyaye da kuma dokoki kafin zabe da kuma lokacin zabe.

Amma abin takaici, daga cikin wasu muhimman dokoki 30, ‘yan siyasa da magoya bayan su sai da suka karya kusan 28.

YADDA INEC TA YI ADALCI
Kun tuna cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya sha kaye a zaben Sanata a Rumfar Zaben sa?

Kun tuna INEC ta hana jam’iyyar APC shiga zabe tun farko a Jihar Katsina?

Kun tuna INEC ta bi umarnin kotu ta hana APC shiga zabe a Jihar Rivers?

Kun tuna yadda ‘yan jagaliyar siyasa suka rika banka wa ofisoshin INEC wuta a fadin kasar nan?

Zaben ‘inconclusive’ da aka rika kuka a kan sa, a jihohi shida dai duk jam’iyyar adawa ce ta yi nasara. Wato Adamawa, Bauchi, Sokoto, Benue, Taraba da Rivers.

Shin INEC ba ta nuna bacin rai dangane da rawar da jami’an tsaro suka taka a wasu wurare, musamman a Jihar Rivers ba?

Shin ba a yi wa INEC makarkashiya ba ne wajen kai hare-haren lalata kayan zabe?

Shin ba a rika bi ana banka wa ofisoshin INEC wuta ba, ana kone kayan zabe?

Shin INEC ba ta yi gargadin kada a yi wadannan laifukan ba ne?

WASU DOKOKIN ZABE DA AKA KARYA A 2019

1. Wanda ya yi rajista sau biyu.

2. Sojan-gona, wato yi wa ni rajista, ko yin rajista da sunan wani.

3. Tada hargitsi a lokacin kamfen.

4. Bayyana sakamakon zabe na bogi.

5. Kamfen a ranar zabe.

6. Saye ko sayar da kuri’a ko katin zabe.

7. Neman yin zabe a madadin wani.

8. Jefa kuri’a fiye da sau daya.

9. Hargitsa wurin da ake gudanar da jefa kuri’a.

10. Hana masu zabe yin zabe.

11. Fizgen akwatin zabe ko kayan zabe.

12. Lalata kayan zabe.

13. Aringizon kuri’u da rinton adadin kuri’un da aka jefa.

14. Cin zarafin jami’an zabe ko wasu masu ruwa-da-tsaki a harkar zabe.

15. Hana masu zabe hakkin su.

16. Lalata kayan zabe don kada a yi amfani da su wajen kafa hujja a kotun daukaka karar sakamakon zabe.

Saboda haka, jama’a da dama sun yarda da cewa, babu laifin INEC a yawancin wuraren da aka samu matsaloli a lokacin zabe ko lokacin kidayar kuri’u.

Previous Post

Sau Biyu Kenan Masarauta Na Neman Kotu, Ta Dakatar Da Binkicen Da Muke Kan Yi -Muhuyi

Next Post

Ba Mu Da Rumbun Tara Sakamakon Zabe A Intanet, Wato ‘Server’ -INEC

Next Post

Ba Mu Da Rumbun Tara Sakamakon Zabe A Intanet, Wato ‘Server’ -INEC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2279 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2051 shares
    Share 820 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In