No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Wasanni

Cinikayyan Yan wasa: Chelsea ta cimma yarjejeniya da Wesley Fofana

Fofana dai ana alakanta shi da barin Leicester a kakar wasa ta bana kuma da alama yanzu Chelsea ta dauki matakin kawo shi Stamford Bridge.

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 28, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Cinikayyan Yan wasa: Chelsea ta cimma yarjejeniya da Wesley Fofana

 

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

 

 

Chelsea ta cimma matsaya kan yarjejeniyar sirri da dan wasan bayan Leicester City Wesley Fofana, in ji Ignazio Genuardi.

Ana tunanin Chelsea na neman wani dan gwararran dan wasan baya bayan ta rasa siyan Jules Kounde, wanda ke shirin komawa Barcelona daga Sevilla a cikin kwanaki kadan masu zuwa.

Fofana dai ana alakanta shi da barin Leicester a kakar wasa ta bana kuma da alama yanzu Chelsea ta dauki matakin kawo shi Stamford Bridge.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Har yanzu Chelsea ba ta cimma matsaya kan farashin dan wasan ba tsakaninta da kungiyar Leicester, duk da haka, akwai yiwuwar Leicester City za ta bukaci kudi mai yawa domin ta bar Fofana kafin a fara sabon kakar wasa a watan Agusta mai kamawa.

KARANTA WANNAN LABARIN: Gwamnatin Kano Ta Amince Da Karin Kashi 50 Na Tallafin Karatu Ga Daliban Jihar

A wani labarin kuma na daban.

 

Surukina Tinubu Shekarun Shi 86, Bai Cancanci Zama Shugaban Kasa Ba – Tee Mac

Shahararren mai kada sarewa, Tee Mac Omatshola Iseli ya bayyana dalilan da ya sa dan takarar shugaban kasa karkashin jnuwar jam’iyar APC, Bola Tinubu, bai kamata ya zama shugaban Najeriya ba.

Tee Mac yayi ikirarin cewa Tinubu yana da shekaru 86 don haka kuma bai cancanci zama shugaban Najeriya ba.

Tsohon shugaban kungiyar mawaka ta Najeriya, PMAN, ya ce shi da matar Tinubu, Remi ’yan uwa ne amma ya daina goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a 2015 saboda ya nemi ‘yan Najeriya su zabi shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Da yake mayar da martani ga wani ma’abocin Facebook, Yemi Olakitan, wanda ya bayyana goyon bayansa ga Tinubu, Tee Mac ya ce ya daina ziyartar gidan Tinubu da goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC duk da kasancewarsa suruki.

Ya wallafa cewa: “Ya kai Yemi, kowa zai iya zaɓar kowane ɗan takara amma mai hankali zai yi wa kansa tambayar: shin na zaɓa wanda ya dace! Shin mutumin ya cancanta? Shin mai gaskiya ne? Shin yana gaya mana gaskiya game da shekarunsa, tarihinsa, da kuma yadda ya sami kuɗinsa? Shin mutumin yana da koshin lafiya yana da shekaru 86, zaj iya ɗaukar aikin ƙasar da ta lalace gaba ɗaya?

“Ka ga, Tinubu surikina ne. Matarsa ​​Remi ƙanwata ce, mahaifiyarta Itsekiri da mahaifiyata Itsekiri yan uwan juna ne. Na san Tinubu tun tsakiyar shekarun 80s da kaina har ma na shirya shi ya zauna a gidan ubana (SIR MOBOLAJI BANK-ANTHONY) a Landan lokacin da ya tafi gudun hijira.

“Na daina ba shi goyon baya, na daina ziyartar dangisa da sauransu lokacin da ya tallata wa al’umma shugaba Buhari a shekarar 2015.

“Don haka Ina shawartar al’umma cewa wannan mutumi bai cancanci zama shugaban mu ba” inji shi

Tags: ChelseaEPL
Share1Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
Sojoji Sun Tabbatarwa Buhari Sabuwar Dabarar Magance ‘Yan Bindiga Da ‘Yan ta’adda – NSA

Sojoji Sun Tabbatarwa Buhari Sabuwar Dabarar Magance ‘Yan Bindiga Da ‘Yan ta’adda – NSA

UNICEF, GPE, Gwamnatin Nasarawa sun mayar da Yara Sama Da 10, 000 Makaranta

UNICEF, GPE, Gwamnatin Nasarawa sun mayar da Yara Sama Da 10, 000 Makaranta

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Na Firgita Da Rasuwar Iyan Zazzau Da Talban Zazzau, In Ji Buhari

January 2, 2021
Buhari ya amince da naɗa sabuwar Hukumar Gudanarwar Hukumar Kula Kafafen Yaɗa Labaru NBC

Buhari ya amince da naɗa sabuwar Hukumar Gudanarwar Hukumar Kula Kafafen Yaɗa Labaru NBC

March 16, 2022
Wani Direban Ya Burmawa Matarshi Wuka Har Lahira A Jihar Adamawa

Wani Direban Ya Burmawa Matarshi Wuka Har Lahira A Jihar Adamawa

January 3, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In