• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Da ɗuminsa: IG na Ƴan sanda ya isa wurin ginin daya rufta a Lagos

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 2, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 1
1
IGP Usman Alƙali Baba

IGP Usman Alƙali Baba

2
SHARES
19
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban Sufeto-Janar na Ƴan sandan Ƙasar nan Alƙali Usman Baba ya Isa wurin da gini ya rufta a yankin Ikoyi na Jahar Lagos.

A ranar Talata Sufeto-Janar ɗin , ya zo da motocin ƴan sanda da jami’an tsaro da yawa a wurin da lamarin ya faru.

Da isar sa wurin, ya tafi kai tsaye zuwa farfajiyar wurin, kuma har yanzu bai yiwa Manema labaru jawabi ba akan lamarin, ya zuwa lokacin haɗa wannan rahoton.

IGP Usman Alƙali Baba
IGP Usman Alƙali Baba 

 

KARANTA WANNAN LABARIN:

Ruftawar Bene: Gwamnan Legas Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar Kula Da Gine-Gine Na jihar

A wani Labarin kuma

Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu ya bayar da umarnin dakatar da babban manajan hukumar kula da gine-gine ta jihar Legas Mista Gbolahan Oki.

Gwamnan ya kuma ce gwamnati za ta gano abin da Akayi Wanda bai dace ba, kuma za ta hukunta wadanda ake tuhuma a ruftawar wani bene mai hawa 21 da ya ruguje a Ikoyi na jihar Legas a jiya Litinin.

Gwamnan, a matakin farko, ya bayar da umarnin dakatar da Babban Manajan Hukumar Kula da Gine-gine ta Jihar Legas (LASBCA), Mista Gbolahan Oki, Wanda ya kadance masani ne a fannin gine-gine, daga aiki nan take. Kuma har sai baba ya gani

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai na jihar Legas Gbenga Omotoso ya rabawa manema labarai a jihar.

Wani bangare na sanarwar ya kara da cewa, “Gwamnatin jihar Legas na kafa wani kwamiti mai zaman kansa da zai binciki rugujewar ginin bene mai hawa 21 da ke kan titin Gerrard, a garin Ikoyi dake jihar”

“Mambobin kwamitin za a zabo su ne daga Cibiyar Nazarin Gine-gine ta Najeriya (NIA), Cibiyar Injiniyoyi ta Kasa da Kasa, da sauran kwararrun a fannin da abun ya shafa”

“Kwamitin zai binciki abubuwan da suka faru na nesa da na kusa, tare da bayar da shawarwari kan yadda za a hana afkuwar lamarin a nan gaba. Binciken ba ya cikin binciken cikin gida da gwamnati ke gudanarwa” inji sanarwar

“Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya ce tabbas gwamnati za ta gano abin da ya faru kuma za ta hukunta wadanda ake tuhuma.” a cewar Sanarwar.

Tags: IGPLagosRuftawar Gini
Previous Post

Ruftawar Bene: Gwamnan Legas Ya Dakatar Da Shugaban Hukumar Kula Da Gine-Gine Na jihar

Next Post

Kotu ta tasa ƙeyar wani Matashin yayi lalata da yara 4 gidan yari a Rivers

Next Post
Taswirar Jahar Rivers

Kotu ta tasa ƙeyar wani Matashin yayi lalata da yara 4 gidan yari a Rivers

Comments 1

  1. Pingback: Kotu ta tasa ƙeyar wani Matashin yayi lalata da yara 4 gidan yari a Rivers - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
Labarai

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In