Rahotanni da dimi-diminsa dake shigowa Jaridar Dimokuradiyya sun tabbatar da cewa; kotun sauraren daukaka karar a Kaduna sun tabbatar da zaben gwamna El-Rufai na APC a matsayin halastaccen gwamnan jihar Kaduna.
Cikakken bayani na nan tafe.
Rahotanni da dimi-diminsa dake shigowa Jaridar Dimokuradiyya sun tabbatar da cewa; kotun sauraren daukaka karar a Kaduna sun tabbatar da zaben gwamna El-Rufai na APC a matsayin halastaccen gwamnan jihar Kaduna.
Cikakken bayani na nan tafe.
info@dimokuradiyya.com.ng
0809 912 4425 +234 809 912 4425
No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273