No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Mutum Da Tarihin sa

Da Dumi-duminsa: Karin Wani Dan Majalisar Dokokin Najeriya Ya Rasu

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Egor/Ikpoba-Okha dake jihar Edo, Hon. Jude Ise-Idehen, ya rasu.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 1, 2022
in Mutum Da Tarihin sa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Da Dumi-duminsa: Karin Wani Dan Majalisar Dokokin Najeriya Ya Rasu

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Mahaifiyar Dan Majalissar Wakilai Ta Rasu Tana Da Shekaru 111 Aduniya

Mahaifiyar Dan Majalissar Wakilai Ta Rasu Tana Da Shekaru 111 Aduniya

August 19, 2022
An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja

An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja

August 11, 2022
Sakatare Janar Mai Jiran Gado Na OPEC Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Magabacinsa, Barkindo

Sakatare Janar Mai Jiran Gado Na OPEC Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Magabacinsa, Barkindo

July 7, 2022
Ma’aurata Da Wasu Dalibai Biyu Sun Mutu A Ya Yin  Gasar Tseran Motar Daliban Jami’ar  Unilorin

Hatsarin Mota Ya Ƙone Mutane 11 Akan Hanyar Legas Zuwa Ibadan

July 3, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83

Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83

April 23, 2022

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Egor/Ikpoba-Okha dake jihar Edo, Hon. Jude Ise-Idehen, ya rasu.

Rahotanni sun bayyana cewa dan majalisar ya rasu ne da safiyar Juma’a sakamakon rashin lafiya da ba a bayyana ba.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/majalisar-dokokin-bayelsa-ta-ki-amincewa-da-nadin-wata-kwamishiniya-da-gwamna-diri-ya-gabatar/

Kakakin Majalisar Wakilai, Rep Benjamin Kalu, ya tabbatar da mutuwar dan majalisar, amma ya ce har yanzu majalisar ba ta san musabbabin rasuwar ba.

A Wani Labarin Kuma Wata kungiya mai suna Gamayyar Maido da Muhalli Neja-Delta (NDERC) ta yabawa shedikwatar tsaro (DHQ) bisa sabon farmakin da ta kai kan barayin danyen mai da ke aiki a yankin.

Shugaban kungiyar, Mista Justice Eselomo, ya yi wannan batu ne a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a a Abuja.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Eselomo ya ce baya ga ceton kasar nan makudan kudade da za su shiga hannun masu aikata laifuka, ayyukan yaki da ta’addanci sun taimaka wajen ceton ‘flora da fauna’ da kuma lafiyar jama’a.

Ya ce hadin gwiwa tsakanin ma’aikata da sojojin ayyukan daban-daban a yankin ya ci gaba da samun sakamako mai kyau.

Kungiyar ta danganta sabon karfin da sojojin suka basu bayan masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa da kudurin da babban hafsan tsaron kasar Janar Lucky Irabor ya yi na kawar da masu yi wa tattalin arzikin kasar zagon kasa.

“Mun tuna cewa CDS ya kai sakon sa na yaki da satar mai zuwa yankin Neja-Delta inda ya gana da Amayanabo na masarautar Nembe, Sarki Edmund Daukoru da sauran masu ruwa da tsaki na yankin.

“Muna kuma yaba wa babban hafsan sojin ruwa, Vice Adm. Awwal Gambo da jami’an sojin ruwa bisa ga kokarin da suka yi.

“A cikin kwanaki 14 kacal, sojojin sun gano jimillar lita miliyan 3.07 na Man Fetur, lita miliyan 3.8 na danyen mai, lita 14,000 na Premium Motor Spirit da kuma lita 14,000 na kalanzir din Kerosine Dual Purpose a hannun barayin.

“Wannan zai ba da damar sanin irin abubuwan da kasar nan ke salwanta kafin a samu kwarin guiwar Sojojin Najeriya na bin barayin,” inji shi.

JARIDAR DIMOKURADIYYA ta rawaito cewa Eselomo, ya nemi hadin kan al’ummar yankin domin baiwa sojojin kasar damar tunkarar matsalar da ta haifar da gurbacewar muhalli da kuma jefa lafiyar mutane cikin hadari.

“Yan baya za su yi mana hukunci a kan irin yanayin da muka bar wa yaran da ba a haifa ba.

Ya kara da cewa, “Lokaci ya yi da za mu sanya kasarmu da lafiyarmu sama da neman abubuwan baragurbi da ba bisa ka’ida ba wanda ya lalata al’ummominmu da kuma asarar rayuka,” in ji shi. (NAN)

ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Mahaifiyar Dan Majalissar Wakilai Ta Rasu Tana Da Shekaru 111 Aduniya
Mutum Da Tarihin sa

Mahaifiyar Dan Majalissar Wakilai Ta Rasu Tana Da Shekaru 111 Aduniya

August 19, 2022
An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja
Mutum Da Tarihin sa

An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja

August 11, 2022
Sakatare Janar Mai Jiran Gado Na OPEC Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Magabacinsa, Barkindo
Mutum Da Tarihin sa

Sakatare Janar Mai Jiran Gado Na OPEC Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Magabacinsa, Barkindo

July 7, 2022
Ma’aurata Da Wasu Dalibai Biyu Sun Mutu A Ya Yin  Gasar Tseran Motar Daliban Jami’ar  Unilorin
Mutum Da Tarihin sa

Hatsarin Mota Ya Ƙone Mutane 11 Akan Hanyar Legas Zuwa Ibadan

July 3, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83
Labarai

Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83

April 23, 2022
Next Post
Kusan Mutum Milyan 2 ne zasu kaɗa ƙuri’a a zaben Osun – INEC

Kusan Mutum Milyan 2 ne zasu kaɗa ƙuri'a a zaben Osun - INEC

Kotu Ta Daure Wani Sanata Shekaru 7, Bisa Laifin Kwanciya Kan Dukiyar Al’umma

Kotu Ta Daure Wani Sanata Shekaru 7, Bisa Laifin Kwanciya Kan Dukiyar Al'umma

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Tottenham Zata Sayi Ɗan Wasan Athletico Madrid

September 10, 2020
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Saudiyya Ta Janye Takunkumin da Ta Sanya

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Saudiyya Ta Janye Takunkumin da Ta Sanya

January 17, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Umarci Kamfanonin Rarraba Hasken Wutar Lantarki Da Sukara Kudin Wuta Daga 1Gawatan Satumba.

Gwamnatin Tarayya Ta Umarci Kamfanonin Rarraba Hasken Wutar Lantarki Da Sukara Kudin Wuta Daga 1Gawatan Satumba.

August 28, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    877 shares
    Share 351 Tweet 219
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    625 shares
    Share 250 Tweet 156
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In