• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, September 24, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Da Yawan Yan Kasuwa Da Masu Shaguna Sun Bujirewa Karbar Tsohon Kudi A Kano

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
February 14, 2023
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Yadda Ake Cigaba Da Bujirewa Tsofaffin Kuɗi Duk Da Hukuncin Kotun Koli
3
SHARES
28
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Ibrahim Hassan Hausawa

Al’umma yanzu haka sun shiga cikin cikin wani hali na rashin tabbas, sakamakon yadda babban bankin kasa CBN ya dage cewa babu batun karin wa’adi.

Masu karbar tsofaffin kudi hakan ya sanya suka dakatar da karba, yayin da kuma a gefe guda suka shiga farautar sabbin, duk da karancin da suke yi wajen samu.

KU KARANTA: Abinda Thiago Silva Ba Zai Manta Da Shi A Chelsea Ba

A baya dai wasu gwamnoni irin na jihohin Kano, Niger da sauran su, sun bayar da umarnin kada wani dan kasuwa yaki karbar tsohon kudi, tare da daukar tsauraran hukunce hukuncen kan duk wanda ya bijirewa hakan.

To sai dai a zagayen da DIMOKURAƊIYYA ta gudanar a wasu yankunan jihar Kano, da suka haɗar da Titin gidan Zoo, Titin Gwarzo, Kasuwar Tarauni, da sauran su, ta iske yadda wasu daga cikin gidajen mai suke daɗe da bujirewa karbar tsohon kudin.

Yayin da matakin gwamnatin Kano kan hakan ya gaza haifar da ɗa mai ido.

Yanzu haka dai masu kantuna da sauran kayayyakin bukata sun daina karbar tsohon kudin tun a daren yau.

Daidai lokacin da ake dakon hukuncin kotun koli kan wannan dakatar da kudi, bayan da wasu gwamnoni suka shigar da kara gaban ta, domin kalubalantar matakin.

A gefe guda gwamnatin tarayya ta dage cewa a nata bangaren matakin ya haifar mata da ɗa mai ido, kuma don haka baza ta sauya ra’ayi ba.

Yanzu dai abin jira a gani shine yadda zata kaya a goben, dangane da batun tsohon kudin.

A wani labarin kuma: Wasu Kungiyoyi Sun Kaɗa Kuri’ar Goyon Baya Ga Buhari Da Emefele

Wata gamayyar kungiyoyin farar hula CSO a ranar Talatar nan, sun kada kuri’ar amincewa da shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele kan manufar amfani da kudi ba a hannu ba.

Da take yabawa da aiwatar da wa’adin tsohon na Naira da aka sauyawa fasali, kungiyar ta bayyana cewa, manufar wani shiri ne da zai kawar da Najeriya gaba daya daga cin hanci da rashawa, da almundahana da kuma sayen kuri’u.

Previous Post

Wasu Kungiyoyi Sun Kaɗa Kuri’ar Goyon Baya Ga Buhari Da Emefele

Next Post

Wata Sabuwa: An Bankaɗo Sunan Jarumar Da Suka Ci Kuɗi Tare Da Hadiza Gabon

Next Post
Wata Sabuwa: An Bankaɗo Sunan Jarumar Da Suka Ci Kuɗi Tare Da Hadiza Gabon

Wata Sabuwa: An Bankaɗo Sunan Jarumar Da Suka Ci Kuɗi Tare Da Hadiza Gabon

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2704 shares
    Share 1082 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2410 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2196 shares
    Share 878 Tweet 549
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2074 shares
    Share 830 Tweet 519
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1502 shares
    Share 601 Tweet 376
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
Uncategorized

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa
Siyasa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia
Siyasa

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
  • Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako
  • PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In