• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, June 5, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Da za’ayi amfani da kundin tsarin mulkin Abacha da komai ya daidaita – Ngige

Zaharaddeen Hamisu Dabai by Zaharaddeen Hamisu Dabai
June 15, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Minista Chris Ngige

Chris Ngige

3
SHARES
29
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
  • Tsarin zai magance ƙorafe-ƙorafen da wasu suke yi
  • Buhari yana matuƙar bi da kiayey doka
  • Buhari yafi Obasanjo sauƙin kai

Ministan ayyuka na ƙasa Chris Ngige ya bayyana cewa da za’a yi amfani da kundin tsarin mulkin Abacha da ya samar a shekarar 1995 da lallai an samu daidaito a ɓangarori da dama a ƙasar nan.

A yayin da yake hira da gidan talabijin ɗin Channels tv a ranar Litinin, ministan ya bayyana cewa tsarin mulkin yin wa’adi ɗaya na tsawon shekara biyar ga ko wane ɗaya daga cikin ɓangarori shida da ake dasu a ƙasar nan, shine zai magance ƙorafe-ƙorafen da wasu suke yi.

“Ina da yaƙinin kundin tsarin mulkin Abacha na 1995 wanda zai baiwa kowanne yanki damar riƙe shugabancin ƙasar na tsawon shekara biyar shine zai kawo maslaha akan irin matsalolin da aka fuskanta a can baya na yaƙin basasa da sauran su.”

Karanta wannan: An cire sunan mai tsaron gidan Manchester United daga gasar Euro

Minista Chris Ngige
Chris Ngige

Ngige yace idan akayi hakan to kowanne yanki zasu ɗana shugabancin, kuma da yanzu maganar korafin da ƴan yankin kudu maso gabas keyi na cewar an ware su ya kau.

Ministan yace Buhari yafi tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo sauƙin kai, kamar dai yadda jaridar Dailytrust ta wallafa.

“Shugaba Buhari yana bin dokar ƙasa sau da ƙafa, ko kaɗan baya san karya doka, yana matuƙar tsoronta kuma yana kiyaye ta, fiye da yadda nake kiyaye ta.”

Ya ƙara da cewa shugaba Buhari yana haƙuri sosai da ƴan ƙasa, inda ya bayyana cewa Obasanjo bazai bari ana yi mishi irin wannan izgilancin ba.

A wani labarin kuma, jami’an yan sanda a Jihar Katsina sun cafke wani yaro dan shekara 13 busa zargin hallaka wasu yan fashin daji biyu a Jihar.

Rahotanni sun bayyana cewa yaron mai suna Abdulkareem Mati a baya ya kasance yana yiwa gawurtaccen dan fashin dajin nan Ardo Nashaware aiki, a wani gandun daji Birnin Magaji dake Jihar Zamfara.

Kakakin rundunar yan sandar Jihar Gambo Musa ya shaida cewa jami’an nasu sun cafke yaron ne bayan ya tsere daga gandun dajin da ya ailata kisan.

Sai dai Mati ya bayyana cewa an dauke shi ne da zummar zai taimaka wajen kiwon shanu, amma aka karkatar da hankalinsa zuwa sarrafa bindiga kirar AK47 tare da maida shi mai kula da mutane da aka yi garkuwa da su.

Source: Dailytrust
Previous Post

An cire sunan mai tsaron gidan Manchester United daga gasar Euro

Next Post

Ku gama da yan fashin daji tun kafin su ga bayan ku: Sakon Uzodinma

Next Post
Ku gama da yan fashin daji tun kafin su ga bayan ku: Sakon Uzodinma

Ku gama da yan fashin daji tun kafin su ga bayan ku: Sakon Uzodinma

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2131 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1907 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In