No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Damfara: Kotu ta ɗaure Hafsan Soji na Boge daya ƙware wajen kwaikwayar sa hannun Buhari, Obasanjo shekara 7

Wata Kotu a Ikeja mai kula da shari'u na musamman a ranar Alhamis ta ɗaure Janar na Soji amma na bogi, Bolarinwa Abiodun, Wanda Sunan sa na gaskiya shine Hassan Ayinde.....

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 8, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Kotu

Kotu

Damfara: Kotu ta ɗaure Hafsan Soji na Boge daya ƙware wajen kwaikwayar sa hannun Buhari, Obasanjo shekara 7

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

Wata Kotu a Ikeja mai kula da shari’u na musamman a ranar Alhamis ta ɗaure Janar na Soji amma na bogi, Bolarinwa Abiodun, Wanda Sunan sa na gaskiya shine Hassan Ayinde shekaru bakwai, sakamakon laifin sojin gona da kuma Damfarar Miliyan 266.5.

Kotu
Kotu

KARANTA WANNAN LABARIN: Sama da Ƴan Najeriya 3,600 zasu rasa halartar Hajjin Bana

Abiodun ya bayyana kansa a matsayin Shugaban Sojin Ƙasa domin yin damfarar miliyan 266.5.

Ƙamfanin Dillancin Labaru na Ƙasa ya bada rahoton cewa an kama Abiodun dumu-dumu da laifin sa akan wata ƙara daya karbi kuɗi ta hanyar nuna kansa alhali na karya ne, bayan Hukumar Hana Zagon Ƙasa EFCC ta kama shi a ranar Alhamis.

Da yake ƙaddamar da hukuncin, Mai Shari’a Oluwatoyin Taiwo ya yanke hukuncin gidan yari ba tare da zaɓin biyan tara biyo bayan kama shi da laifi.

Ya ce “wanda ake zargin yana bayyana kansa a matsayin Janar na Soji, wanda yake kwaikwayon Sa hannun tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo, da kuma Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari wajen damfarar mutane.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ƙware wajen damfarar mutane saboda ilmin sa, wanda wani zaiyi mamaki idan aka ƙyale shi. Abun baƙin ciki ne mutane irin wannan suna bata suna kasar nan.

“A dalilin haka, na zartar maka da hukunci kai Bolarinwa Abiodun hukuncin Shekaru 7 ba tare da zaɓin biyan tara ba.

Tags: DamfaraHafsan Sojikotu
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
NCoS tace Fursunoni 4 sun Hallaka, 16 sun jikkata yayin Harin Ta’addancin Jiya

Sai da na Gargadi Aregbesola kan harin da za'a kawo wa Gidan Yarin Kuje — Sadiq

Kotu ta Kori Ɗan Takarar Gwamnan PDP a Delta

Kotu ta Kori Ɗan Takarar Gwamnan PDP a Delta

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Fim Din Da Ya da ce da Addinin Mu, Shi Muka Sa Agaba~Safyanu Lawal Kabo

Fim Din Da Ya da ce da Addinin Mu, Shi Muka Sa Agaba~Safyanu Lawal Kabo

November 15, 2021
Ebonyi: Matasan Suna Zanga Zanga Kan Zargin Kashe Wasu Matasa uku Da Mota Tayi

Ebonyi: Matasan Suna Zanga Zanga Kan Zargin Kashe Wasu Matasa uku Da Mota Tayi

October 2, 2021
Gwamnatin Tarayya Ta Bankado Ma’aikatan Bogi 1,500

Gwamnatin Tarayya Ta Bankado Ma’aikatan Bogi 1,500

April 6, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In